Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Wani jami'i matatar Dangote ya sanar da cewa yana fatan farashin man fetur zai sauko a Najeriya bayan cimma yarjejeniyar Amurka da Iran da bude Hormuz.
Hukumar tace fina finai ta jihar Kano ta sanar da haramta bikin ranar Kauyawa a fadin jihar. Ta bayyana cewa za ta dauki mataki kan duk wanda ya karya dokar.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno ya fusata yadda wasu kwamishinoni da sauran hadimansa ke watse masa a filin taro inda ya ce wannan rashin da'a ne.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bude masallacin Juma'a a mahaifar Sheikh Abubakar Mahmud Gumi da Shehu Shagari. Gwamna Ahmed Aliyu ya kaddamar da masallacin.
Dakarun sojoji tare da hadin gwiwar mafarauta sun samu nasarar dakile harin 'yan ta'addan Boko Haram. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda a yayin artabun.
Kungiyar kwadago reshen jihar Legas ta gargadi Alhaji Aliko Dangote kan dauko ma'aikata daga Katsina zuwa Legas. Kungiyar ta ce za ta dauki mataki kan lamarin.
Hukumar Hisbah ta jihar Yobe tare da hadin guiwar hukumomin NDLEA da NSCDC sun rufe 'Maina Lodge' a birnin Damaturu, inda suka kama katon 209 na giya.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya ce an fara ganin ribar tsate tsaren da Bola Tinubu ya kawo Najeriya. Ministan ya ce Bola Tinubu zai cigaba da kokari.
Mutanen kauyen Isiagu Akpawfu da ke ƙaramar hukumar Nkanu ta Gabas a jihar Enugu sun fara shiga fargaba na naɗin sabon Igwe, lamarin ya kai kotun ɗaukaka kara.
Gwamnatin tarayya ta kammala tantance gidaje miliyan 2.3 domin raba musu tallafin kudi. Bankin duniya ya koka kan jinkirin fara raba tallafin ga masu bukata.
Labarai
Samu kari