Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da mutuwar mutum 5, wasu da dama sun jikka da wata babbar mota ta tattake mutaje a wurin taron bikin ista a jihar Gombe.
Mai ba gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori shawara ta musamman kan harkokin kasuwanci da safara, Chief Love Shimite ya mutu, ƴan uwa suna zargin mijinta.
Rahotanni sun bayyana cewa zanga zanga ta ɓalle a jihar Filato karkashin CAƁ sakamakon ƙaruwar hare-haren ƴan bindiga a kananan hukumomin Bassa da Bokkos.
An samu tashin wata mummunar gobara wacce ta jawo asarar dukiya a birnin Kano. Gobarar ta lakume shaguna da ajujuwa da dama a unguwar Rijiyar Zaki.
NiMet ta yi hasashen ruwa da tsawa daga Lahadi zuwa Talata. Yayin da aka lissafa jihohin da abin zai shafa, hukumar ta ba mutane shawarar abin da za su yi.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya bayyana kiran da tsohon Ministan tsaro, TY Danjuma ya yi ga jama'ar Filato da Binuwai da cewa zai tabarbara doka.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi kira ga Musulman Najeriya su zamo masu tausayi da adalci. Ya bayyana haka ne yayin wani taron kungiyar Ansa-ud-Deen a jihar Ogun.
Shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana cewa yanzu karuwai da 'yan daudu ne ke cin moriyar kwangila a gwamnati.
Fadar shugaban kasar Najeriya, ta bakin Bayo Onanuga ta bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu zai dawo gida Najeriya a ranar Litinin, 21 ga watan Afrilu, daga Faransa.
Labarai
Samu kari