'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Attajirin Afrika ya bayyana kalulabalen da ya fuskanta wajen kafa kamfanin siminti a jihar Benue inda mutanen yankin suka hana shi sai ya tafi jihar Kogi.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi magana kan hanyar bunkasa tattalin arziki da bukatar ƙasashe su haɗa kai wajen yakar yunwa da bunƙasa noma.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da jarrabawa ta NECO ta saki sakamakon jarrabawar da dalibai su ka rubuta a ranar Laraba, 17 ga watan Satumba, 2025.
A labarin nan, za a ji cewa tsofaffin ma'aikatan kasar nan sun fara baranzar fara zanga-zanga tsirara saboda mawuyacin halin da su ke ciki a yanzu.
Wasu da ake zargi 'yan bindiga masu garkuwa da mutane ne sun sace wani mutum a karamar hukumar Dukku sun kashe shi bayan karbar kudin fansa Naira miliyan 5.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq na jihar Kwara ya yi jimami bisa rasuwar fitaccen malamin addinin Musulunci na Ilorin, Sheikh Hamzah Ariyibi, wanda ya yi fice.
ICPC ta titsiye dan majalisar jihar Filato, Adamu Aliyu, bisa zargin damfarar dan dan kasuwa N73.6m, a wata kongilar jami’ar Jos, ta bogi, amma ya musanta zargin.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana cewa 'yan bindiga sun bukaci a samar musu da asibitoci, makarantu da kafa wajen shan ruwan dabbobi kan sulhu a jihar.
Gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq ya bayyana aniyarsa ta ci gaba da yada manufofin marigayi Sardaunan Sokoto, Ahmadu Bello domin kawo sauyi a jihar.
Labarai
Samu kari