anata Seriake Dickson ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar NDC ta ke ta tattauna da sauran 'yan adawa domin yin hadaka a zaben 2027 da ke tafe domin fuskantar APC.
anata Seriake Dickson ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar NDC ta ke ta tattauna da sauran 'yan adawa domin yin hadaka a zaben 2027 da ke tafe domin fuskantar APC.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Babbar Kotun tarayya da ke Abuja ta yi hana matar da ke zargin tsohon minista, Kabiru Tanimu Turaki da lalata da ita inda umarci hana ta danganta danta da shi.
Omoyele Sowore ya maka DSS, Meta da X a kotu kan takaita ‘yancin magana, ya ce gwamnati ba ta da ikon hana ‘yan kasa amfani da kafafen sada zumunta.
'Yan bindiga sun sace wata daliba da kuma wata 'yar bautar kasa a Jos, inda suka buƙaci N50m a matsayin kuɗin fansa, lamarin da ya haifar da tashin hankali a yankin.
Gwamnatin jihar Anambra ta kammala shirin tallafawa matasa 8,300 da kuɗi N3.5bn a ƙarƙashin shirin '1Youth2Skills Plus' domin taimaka musu su fara kasuwanci.
Gwamnatin Najeriya ta gurfanar da Omoyele Sowore tare da Facebook da shafin X bisa zargin laifukan yanar gizo saboda sakonnin da ya kira Bola Tinubu ɗan daba.
Gwamnatin Imo ta yi alƙawarin ceto tsohon ɗan majalisar jihar, Ngozi Ogbu, wanda wasu mayaka masu fafutukar kafa Biyafara suka sace shi, tare barazanar kashe shi.
Hamshakin attajiri kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa ya dauki babbar kasada wajen gina matatar mai.
Fadar shugaban kasa ta ce hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya na dab da sauka zuwa kasa sosai inda ta ba da tabbacin hakan saboda matakan da ake dauka.
Darajar Naira ta karu, inda ake yin cinikinta ƙasa da N1,500 kan kowace Dala, a karon farko cikin watanni takwas, sakamakon sababbin dabarun tattalin arziki.
Labarai
Samu kari