Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da lokacij fara jigilar maniyyata zuwa Saudiyya. Ta bayya cewa jirgin farko zai tashi a birnin Abeokuta.
Hakimin Ɗan Isa ya tabbatar da cewa ƴan bindiga sun fara karɓar haraji kafin su bari a yi noma a daminar bana a kauyuka 35 da ke yankinsa a jihar Zamfara.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan dakarun sojoji a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka soja tare da raunata wasu jami'ai.
Shugaba Bola Tinubu ya naɗa Injiniya Abdullahi Ramat a matsayin shugaban NERC tare da wasu kwamishinoni biyu domin inganta harkar wutar lantarki a Najeriya.
Gano gawarwakin wasu iyalai a cikin daki ya tayar da hankali bayan wani dan uwansu ya ziyarci gidan da safe, ya tarar da shiru a gidan kamar ba kowa.
SEREC ta ce Najeriya na fuskantar barazanar rasa haraji da zuba jari na N1.6tn saboda durkushewar tashoshin ruwa da rashin ingantattun hanyoyin sufuri.
Gwamnatin tarayya ta yanke hukuncin korar ma'aikatan hukumar gyaran hali ta ƙasa su 15, ta kuma rage wa wasu 59 matsayi saboda aikata laifuka da rashin ɗa'a.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya fusata kan harin da aka kai wa Sadiq Gentle da ya yi ajalinsa bayan kwantar da shi a asibiti. Abba ya bukaci kama 'yan daban.
A labarin nan, za a ji cewa gidauniyar tsohon mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ta dauki nauyin daliban jihar Yobe da su ka yi nasara a gasar Turanci.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasarar hallaka dakile wani harin 'yan bindiga a Katsina. Sojojin sun kuma ceto wasu mutanen da aka sace.
Labarai
Samu kari