Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu yara, 'yan mata uku sun rasa rayukansu bayan da bam da 'yan ta'adda su ka dasa ya tashi da su a Pulka da ke Borno.
'Yan bindiga da ake zargin yaran Ado Aliero ne sun saki Sarkin Yankuzo, Alhaji Babangida Kogo bayan masa titsiye kan zargin tona musu asiri wajen sojoji.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da ambaliya a Abuja da wasu jihohin Arewa da Kudu ranar Juma’a, ta gargadi jama’a da hukumomi su dauki matakan kariya.
Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya bayyana matsayarsa game da maganar sulhu da yan bindiga inda ya yi watsi da tattaunawa da su, yana mai cewa Musulunci ya umurci a yake su.
Akalla fastoci 1,000 ne suka hallara a Ilorin domin yin addu’a ta musamman ga Shugaba Tinubu da Najeriya, tare da karramawa da duba lafiyar mahalarta a kyauta.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana samun karuwar 'yan ta'adda da ke zubar da makamansu domin rungumar zaman lafiya.
Rikici ya ɓarke tsakanin kungiyar da ke kula da turakun sadarwa da masu dakon mai da gas, direbobi sun dakatar da kai dizal zuwa tashohin sadarwa 16,000 a jihohi 3.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago, ya koka kan sulhun da ake yi da 'yan bindiga a wasu jihohi. Ya ce hakan ya sanya suka kwararo jihar Neja.
Hukumar NAHCON ta fara shirin Hajjin 2026 tun da wuri, ta ce kujeru 95,000 aka samu daga Saudiyya, inda kudin ajiya ga maniyyata ya fara daga ₦8.5m kacal.
Labarai
Samu kari