Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wata sabuwar mulki mai karfi ta bulla a fadar shugaban kasa wacce ke kokarin ture ikon 'miyagu' wadanda aka fi sani da 'Cabals". Tun bayan kwanciya rashin lafiy
Ya yi bayanin cewa mutum biyu da aka kama kuma aka mika wa sojoji yan leken asiri ne a garin da suka saba kai wa yan bindigan bayani kan yadda za su kai hari.
Darakta janar din hukumar kula da yaduwar cututtuka masu yaduwa (NCDC), ta ce jihar Kogi ta kore su a kokarinsu na bada taimako wajen tabbatar da halin da jiha
A yayin da ya kai ziyara kauyen a ranar Asabar, Zulum ya ce zai rika amfani da ofishin daga lokaci zuwa lokaci don karfafawa mutanen kauyen gwiwa su dawo gida.
Gwamnatin jihar Jigawa ta tabbatar da kamuwar ma'aikatan biyu a jihar sa cutar coronavirus. Ta kara da cewa an samu karin almajirai 24 da aka dawo dasu daga Kan
Gwamna Muhammadu Badaru ya misalta mamacin a matsayin mutum mai kamala da tausayin al’umma wanda yake fifita bukatun al’umma fiye da na sa a kowanne lokaci.
Bayan rasuwar Shehun Bama, Alhaji Kyari El-Kanemi, Gwamna Babagana Zulum ya nada sabon sarki a Bama. Amma a yau Asabar, 9 ga watan Mayun 2020 an yi bikin nadin
Duba da cewa wannan harka ce ta rai, ina fata saboda kishin kasa da kaunar kiyaye lafiyar yan Najeriya za ka taimaka wa mutanen Azare da kewaye a magance wannan
Mazauna kauyen Kabrasha da ke karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna sun bar yankin bayan tashin bam da suke zargin an jefa musu ta jirgin sama. Duk da ba a ras
Labarai
Samu kari