Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kwatanta mayakan Boko Haram da ke yankin arewa maso gabashin kasar a matsayin mayunwata da ke neman abinci da za su ci.
Wani mutum dan asalin kasar Kamaru ya janyo cece-kuce kafafen sada zumuntar zamani a kan auren da yayi. Ya aure zuka-zukan mata har biyu a rana da lokaci daya.
Mun ji labarin wata Matar aure ta ce ta rabu da Mijinta ne saboda ta dauka ma’aikacin filin jirgi ne. Yanzu auren ya lalace bayan shekara 10 a kasar Kenya.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya sha alwashin mayar da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo zuwa gidan fursuna a kan manyan laifuka da ake zargi.
Hukumar DSS ta kama wani Mohammed Prince Momoh, 42, kan zarginsa da yin damfara da sunan wa shugaban ma'aikatan fadar Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari a Abuja.
Rikicin majalisar dokokin jihar Kaduna ta dakatad da mambobinta uku daga shiga majalisar har na tsawon watanni tara kan laifin kawo hargitsi majalisar watanni.
Gwamna Matawalle ya sanar da hakan ne ta bakin hadiminsa na musamman kan harkokin sadarwa, Alhaji Zailani Bappa kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito.
Shehu Sani ya shawarci Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya zauna tare da tattaunawa da shugabannin Kaduna ta kudu saboda a kawo karshen zubar jini a yankin.
A ranar Litinin ne wata babbar kotun Shari'a da ke zamanta a Hausawa Filin Hockey da ke cikin birnin Kano ta zartar da hukuncin kisa a kan matashin mai shekaru
Labarai
Samu kari