Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Ofishin hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), ta gurfanar da Aisha Alkali Wakil, wacce aka fi sani da Mama Boko.
Rahotannin da Legit.ng Hausa ke samu yanzu, na nuni da cewa 'yan bindiga sun kai farmaki a garin Kagara, shelkwatar karamar hukumar Rafi, jihar Niger. A halin y
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta daura laifin karin farashin man fetur kan jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) da gwamnatocinta .
Shugaban kasar ya ba 'yan Nigeria tabbacin cewa karin farashin kayan abincin na gajeren lokaci ne kawai, sakamakon shirin da gwamnatinsa ta yi na dai daita lamu
Bayan kwanaki uku, 'yan bindigar sun tuntubi iyalan wadanda suka yi garkuwa da su, inda suka bukaci N10m a matsayin kudin fansa. Tuni dai rundunar 'yan sanda t
Shugaba Buhari a ranar Laraba ya nuna fargabarsa kan yiwuwar yan ta'adda su koma neman mambobi ta hanyar amfani da intanet saboda dokar kulle da aka saka a kasa
Marasa rinjaye a majalisar wakilan tarayya sun bayyana rashin amincewarsu da karin farashin litan man fetur daga N148 zuwa N151.56 da kamfanin man fetur NNPC.
Da ya ke magana a kan wani gini da za a rushe a yankin Guzape, Galadima ya nuna bacin rai da mamakinsa a kan yadda 'yan wani kamfani ya saba yarjejeniyar da aka
Gwamnatin tarayya ta yi gagarumin garambawul a hukumar jirgin sama na Najeriya (NCAA), a ranar Laraba, 2 ga watan Satumba, ta kuma kori wasu manyan daraktoci.
Labarai
Samu kari