Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Rabon gado ta kai yaron Gwamnan Neja da ya rasu, Abdulkadir Kure da tsohuwarsa kotu. Umar Abdulkadir Kure ya kai kara ne bayan lokacin daukaka shari’a ya wuce.
Dattijon Arewa, Bashir Tofa, ya yi gargadin cewa wadanda ke neman tada rikicin kabilanci a kasar su dena domin kare afkuwar babban tashin hankali. Ana zaman dar
'Yan SSANU da NASU sun ce babu abin da zai hana su shiga yajin-aiki a ranar Juma’a. Wakilan kungiyoyin za su zauna da ‘ya ‘yansu kafin su dauki wata matsaya.
Tsohon kwamishinan cigaban matasa a karkashin mulkin Seriake Dickson a jihar Bayelsa, Kwamared Udengs Eradiri ya fice daga tsohuwar jam'iyyarsa ta Peoples Democ
Wasu yan jihar Kano karkashin kungiyar cigaban Darmanawa Layout, na zargin asusun lamunin Ado Bayero, wani asusun masarautar Kano, da yunkurin kwace filin Idi.
'Yan sandan jihar Sokoto sun bayyana yadda wasu 'yan bindiga suka kashe mutane 5 a kauyen Adamawa dake karamar hukumar Sabon Birni dake jihar, The Punch tace.
Jami'an hukumar yaki da safarar miyagun kwayoyi ta Nigeria, NDLEA, sun kama wani matafiyi a filin tashin jiragen sama dauke da hidar iblis mai nauyin kilo 3.3 a
Kungiyar Makiyayan Arewa (NEF) ta bayyanawa al'ummar Fulani dake kudancin Najeriya su dawo gida idan ana koransu daga inda suka zaune. rahoton Nigerian Tribune
Sabon shugaban ma’aikatan tsaro, CDS, Janar Lucky Irabor, ya jinjinawa dakarun rundunar sojin Najeriya da ke fagen fama a Maiduguri, babbar birnin jihar Borno.
Labarai
Samu kari