Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Kotun tarayya da ke Abuja ta yi umarni da a kama tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji bayan karar da hukumar ICPC ta shigar game da shi.
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce bata san adadin dalibai matan da aka sace daga makarantar gwamnatin mata na GGSS Jangebe ba, Kwamishanan labarai, Anka, yace.
Wasu Iyaye da 'yan uwan ɗaliban da aka sace a makarantar sakandare ta GGSS Jangebe sun bayyana sun kusta cikin daji domin ceto 'yayansu da aka sace, rahoton BBC
A ranar Juma'a, 26 ga Fabrairu, gwamnatin Zamfara ta tabbatar da sace daliban makarantar sakandare na mata (GGSS) a Jangebe da ke karamar hukumar Talata-Mafara.
Sakamakon gagarumar illar da annobar korona tayi wa tattalin arzikin kasashe da masana'antu, gwamnatin tarayya ta fito da wasu salon rage radadi ga masu sana'a.
Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa yan bindiga sun sace daliban makaranta mata akalla 300 a jihar Zamfara. Mako daya bayan sace na Kagara, Neja.
Barkina Faso na ɗaya daga cikin ƙasashe mafi talauci a duniya wacce kuma ke cigaba da fama da masu iƙirarin jihadi wanda ya samo tushe daga maƙwabciyarsu Mali
Wasu ‘Yan bindigan da aka yi hira da su a dajin sububu da ke jihar Zamfara sun ce sun fi karfin Gwamna, ko Shugaban kasa sai ya nemi agaji daga kasashen waje.
Wata babbar kotun jihar da ke zama a Owerri, babban birnin jihar Imo ta bada umarnin kwace dukkan kadaroron da ake zargin tsohon gwamna Rochas Okorocha ya samu.
Nigeria kasa ce da ta dogara kan kudaden da ake samu daga siyar da man fetur duk da cewa Allah ya albarkaci kasar da wasu ma'adinai da za su iya samar mata da k
Labarai
Samu kari