Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Majalisar dattijai a Najeriya sun amince da kashe wasu makudan kudade don sayawa 'yan sanda barkonon tsohuwa don inganta aikin 'yan sanda a fadin kasar Nigeria.
Nuƙusani wajen naɗa babban sarkin ƙabilar Tangale ya haifar da tarzoma da kuma firgici ga baƙi mazauna garin wanda hakan ya sa gwamnan jiha magana kan lamarin
Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin sabon shugaban hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC, Mr. AbdulRashid Bawa.
Da alama zirar da Gumi yake kai wa wajen sulhu da masu garkuwa da mutane na neman barin baya da ƙura saboda zargin sa da ake yi kan zama malamin ƴan ta'adda
Gwamna Rotimi Akeredolu na Jihar Ondo, ya ce Godwin Obaseki, zai dawo APC. Gwamna Godwin Obaseki ya sauya-sheka daga jam’iyyar APC ya koma PDP ne a zaben 2020.
Shahrarren Malamin addini, Sheikh Ahmad Gumi, ya ce yan jaridan Najeriya masu laifi ne saboda yawancin bada rahoton cewa yan bindigan Najeriya masu laifi ne.
Mun ji cewa ‘Yan bindiga sun shiga garin Sabuwa a makon nan, sun yi ta’adi. ‘Yan bindigan sun kashe mutane 3, an yi awon-gaba da mata 9 a garin Sabuwa, Katsina.
Fasto mai jirage uku ya caccaki masu yi masa hassada da bakin ciki don ya mallaki jirage. Ya kuma ce yana addu'ar duk mai sukar sa ya mutu cikin bakin ciki.
Adadin wadanda suka rasa rayukansu sakamakon harin da yan ta'addan Boko Haram suka kai Maiduguri, birnin jihar Borno ya tashi zuwa 16, jami'an asibiti sun bayya
Labarai
Samu kari