Dan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya samu tikitin takarar majalisar wakilai domin wakiltar mazabar Sandamu/Daura/Mai’adua a 2027.
Dan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya samu tikitin takarar majalisar wakilai domin wakiltar mazabar Sandamu/Daura/Mai’adua a 2027.
Bidiyon tsiraicin fitacciyar mai sayar da maganin gargajiya a Najeriya, Sisi Alagbo ya bazu a kafafen sada zumunta. Ta nemi afuwar jama'a kan bidiyon.
Jam’iyyar PDP ta na so a sallami Rotimi Amaechi da mai dakinsa. Haka zalika PDP ta bukaci a binciki shugabar NPA, Bala Usman da kyau, a maimakon kafa kwamiti.
Bayan an kashe mutane sama da 2, 000 a cikin kwanaki 90 saboda rashin tsaro a 2021, Kungiyoyi fiye da 100 sun hurowa Muhammadu Buhari wuta ya sauka daga mulki.
'Yan kasuwa sun koka kan irin asarar da suka tafka kafin sallah biyo bayan wata mummunar gobara da ta yi kaca-kaca da dukiyoyi da yawa a wata kasuwa a Osogbo.
Jiya yaron Marigayi Jafar Adam ya haihu, ya maida sunan Mahaifisa da aka kashe ya na sallah. Angon karnin ya ce sa wa wannan jaririn sunan mahaifinsa, Jafar.
Wani fusataccen soja ya bindige wani dan kasuwa mai sayar da 'ya'yan itace, saboda ya hanashi tafiya masa da ayabarsa. An ruwaito cewa dan kasuwar ya mutu.
Kamfanin Dangote Group ya musanya samun wata alaka da Hukumar NPA. Anthony Chiejina ya nuna akwai yiwuwar su shiga kotu kan kazafin da aka yi masu kwanan nan.
Bayan wucewar wa'adin da 'yan bindiga suka bayar game sakin daliban jami'ar Greenfield, sun sake bayyana sabuwar bukatarsu ta biyan kudin fansa daga hannun iyay
Kamar yadda aka yarda da auren mace fiye da daya a wasu kasashen, wata sabuwar dokar aure a Afirka ta Kudu na iya bawa mace damar auren fiye da miji daya kwanan
‘Yan adawa a Majalisar wakilai sun bukaci ayi cikakken bincike a kan Hukumar NPA. Ndudi Elumelu ya ce dakatarwar da aka yi wa Hadiza Bala Usman ya yi kadan.
Labarai
Samu kari