Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Ma'aikatar harkokin waje a ranar Litinin, 7 ga watan Yuni, ta ce gwamnatin tarayya bata zayyana wasu sharudda ba da za ta saka a dage dakatar da Twitter da aka.
Gwamnan jihar Ondo, ya bayyana cewa, zai karfafa wa 'yan jiharsa su daina cin naman shanu su rungumi cin naman alade a fadin jiharsa. Ya bayyana dalilansa.
Wasu hotunan takarar Atiku Abubakar da Charles Soludo sun fara yawo tun yanzu. An kawo shawarar a hada tikiti tsakanin Atiku Abubbakar da Farfesa Charles Soludo
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce ta dauki sabbin ma'aikata 10,000 a ma'aikatu da hukumomin jihar a yayin da ta ke rage yawan ma'aikata a wasu hukumomin, rahoton The
Ƙungiyar matan gwamnonin ƙasar nan sun bayyana damuwarsu kan halin da ƙasa ke ciki na rashin tsaro, talauci d kuma rashin aikin yi da yan Najeriya ke fama da su
Wasu gwamnonin Najeriya sun yi watsi da umarnin shugaba Buhari kan dakatar da ayyukan twitter a fadin Najeriya. Sun yi amfani da twitter duk da hanin da aka yi.
'Yan bindiga sun sake kashe manoma 41 a kauyukan Tofa da Samawa na karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara. Wani mazaunin yankin wanda yace sunansa Balarabe.
Yan bindiga, a ranar Lahadi, sun sace shanu 5000 a garuruwa daban-daban a karamar hukumar Sakaba a jihar Kebbi, Daily Trust ta ruwaito. Shugaban kungiyar yan sa
Gwamnatin jihar Bauchi ta sanyawa sabon sansanin alhazan jihar sunan me alfarma Sarkin Musulmi Sultan Sa'ad Abubakar, bisa jawabin da hadimin gwamnan ya saki.
Labarai
Samu kari