Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana fusatarsa ga yadda 'yan bindiga ke ci gaba da kai hari kan Najeriya da basu ji ba basu gani ba a fadin kasar nan.
Mukaddashin Kwanturola janar na hukumar shige da fice ya kame jami'ansa da kokarin aikata barna akansa. Sun nemi ya basu kudi cikin rashin sani basu san shi ban
Jami’an tsaro sun bindiga yan bindiga 10 a Kwanan Bataru, wajen Fatika da ke karkashin karamar hukumar Giwa a jihar Kaduna. Sannan har maboyar yan bindigar ma b
Dubun wasu samari ta cika, jami'an yan sanda reshen jihar Ogun sun cafke samari uku kan zargin kashe wani ɗan Okada da kuma sace mashin ɗinsa a jihar ta Ogun.
Majalisar kolin jihar Kogi ta amince da nadin Prince Mathew Alhaji Opaluwa a matsayin Attah na masarautar Igala kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Majalisar ta
Bello Matawalle, gwamnan jihar Zamfara ya tabbatar da samar da ma’aikatu 4 sannan ya zabo sababbin kwamishinoni na ma’aikatun. Ya bayyana hakan ne ta wata takar
Lai Mohammed, ministan al'adu da labarai na Nigeria ya bayyana banbancin da ke tsakanin 'yan bindiga da kungiyar Boko Haram da IPOB. Ya ce 'yan bindigan ba su d
Jigon jam'iyyar adawa PDP, Raymond Dokpesi yace yan fafutukar awaren IPOB, karkashin jagorancin Nnamdi Kanu, sune zasu hana yan Najeriya su amince da Igbo.
A wata wallafa da BBC ta yi a ranar 13 ga watan Oktoba, ta ruwaito yadda wani matashi mai suna Emmanuel Tuloe ya mayar da kudi har £37,000 (N20,881,048.40).
Labarai
Samu kari