Babban jigo a jam'iyyar hadaka ta ADC, Kenneth Okonkwo ya yi kalamai masu kaushi kan Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi saboda komawa NDC..
Babban jigo a jam'iyyar hadaka ta ADC, Kenneth Okonkwo ya yi kalamai masu kaushi kan Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi saboda komawa NDC..
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Jami'an Hukumar yan sandan jihar Katsina ta damke mutum biyar da ake zargin suna kaiwa yan bindiga man fetur da kuma mutum guda dake kai musu burodi a jihar.
Gwamnan jihar Nasarawa Engr Abdullahi Sule ya ce dokar hana kiwo a fili da wasu takwarorinsa suka saka a jihohinsu baya aiki. Gwamnoni jihohin Enugu, Rivers, Ak
Andy Ubah, dan siyasan Najeriya da kasar Amurka da Ingila ke tuhumarsa kan sumogal din daloli na dab da zama gwamnan jihar Anambra. Kasar Amurka ta binciki Uba.
Wasu daga cikin masu neman sarautar Sarkin Sudan na Kwantagora a Jihar Neja sun yi fatali da sakamakon zaben sabon sarkin, suna zargin cewa an fifita wani.
A yau ne Shugaban kasa ya bukaci Sanatoci su tantance shugabannin majalisar EFCC. Muhammadu Buhari ya nada shugabannin da za su sa ido a aikin EFCC a Najeriya.
Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta hana nuna fina-finai tare da sayar da fina-finan da suke dauke da garkuwa da mutane, shaye-shaye da kuma kwace wayoyi.
Hukumar yaki da rashawa da harkokin yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ta na neman Adewale Joyeoba, wanda yake aiki karkashin Wales Kingdom Capital
£1 ta koma N780, ‘yan canji suna saida $1 tsakanin N572 zuwa N575 a makon nan. A Kano kuwa, ‘Yan canji suna saida Dalar Amurka ne a kan sama da N575 a jiya.
Rundunar yan sanda reshen jihar Ekiti, ta tabbatar da cafke wasu mutum uku da ake zargin suna da hannu a sace wasu ma'aurata ana gaba da ɗaura musu aure a Ekiti
Labarai
Samu kari