Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Lauyoyin yankin kabilar Igbo sun bukacimika bukatar babbar kotun tarayya dake Abuja na bukatar a shigar da su cikin karar da dattawan Arewa suka shigar kotun.
Alkalin wata kotun majistare da ke zama a Ikeja ya yanke wa Ejiro Tega watanni 14 a gidan gyaran hali na Kirikiri bisa ruwayar The Nation. Alkali Elizabeth Adeo
Rundunar ‘yan sanda ta damke wasu jami’in ta da laifin kwacen kudin daga hannun wani matafiyi, Victor Agunwah bayan ya kai korafi wurin Rabiu Hussaini, kwamishi
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi reshen jihar Zamfara, ta bayyana cewa aƙalla matasa 172 ne suka samu taɓun kwakwalwa saboda shan kwayoyi a Zamfara
Bidiyon wata budurwa da saurayinta da suka kammala jami'a inda ta yarfa shi yayin da ya yi mata tayin aure ya janyo cece-kuce, saurayin ta durkusa a gwiwarsa ya
Tsohon gwamnan jihar Kano, kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sake kalubalantar gwamna Ganduje bisa yawan karɓi bashi a jihar
Makkah, Saudiyya - Shugaba Muhammadu Buhari ya rantse da Al-Qur'ani mai girma cewa wa'adinsa na karewa ba zai nemi yi tazarce kan kujerar mulkin Najeriya ba.
Attajirin nahiyar Afrika, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cikin bidiyo tare da attajirai irinsu cikin jirgin sama.Wisdom Blogg ce ta daura wannan bidiyo a sha
Jami'an tsaro sun ragargaji 'yan bindigan daji tare da tarwatsa sansanoninsu a wani samamen da sojin suka kai kananan hukumomin Igabi da Chikun na jihar Kaduna.
Labarai
Samu kari