Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Jami'an NDLEA sun yi ram da wasu mutane biyu da suke kai wa 'yan bindiga wayoyin sadarwar da duk da an katse hanyoyin sadarwa suna aiki. Mun sami hotunansu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya samu karba mai kyau tare da karamci bayan isar sa kasar Ethiopia domin rantsar da sabon firayim ministan kasa, Abiy Ahmed.
Dakarun sojin Najeriya sun bankado wani hari da mayakan ta'addanci na ISWAP suka kai wa tubabbun 'yan Boko Haram a Damboa da ke jihar Borno,TheCable ta ruwaito.
Gwamnatin Nasir El-Rufai tana shirin rusa gidajen da ke Graceland. Akalla mutane sama da 200, 000 ne zasu rasa gidajensu in har rusau din ya tabbata a yau.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta karrama Muhammad Abu Ali, soja mai mukamin laftanal kanal kuma kwamandan bataliya ta 272 a baya wanda Boko Haram suka kashe.
'Yan ta'addan IPOB sun kone gidan hadimin gwamnan jihar Legas a can kauyensu. Ya bayyana yadda CCTV ta dauki yadda suka zo suka kone gidan nasa a garin Nnewi.
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira Addis Ababa, babbar birnin kasar Habasha yau Asabar, 3 ga Oktoba, 2021 domin halartar bikin rantsar da Firai Minista, Abiy Ahme
'Yan bindiga sun kai munanan hare-hare a yankin kudu maso gabashin Najeriya, inda suka kona motar hukumar DSS da kuma yin harbe-harbe a ofishin hukumar Road Saf
Khalifan Ɗarikar Tijjaniyya a Najeriya kuma tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya kai ziyara ta musamman jihar Ribas, domin ganawa da yan ɗarikar sa.
Labarai
Samu kari