Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Gwamnatin tarayya da wasu masu ruwa da tsaki sun soki kwaskwarimar da za ayi wa aikin kwastam ganin sabon kudirin da za aka kawo zai ba ma’aikatan kwastam.
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta jawo hankalin jama'a kan wani shiri da wasu mutane ke yi na fara daukar dalibai a Najeriya aikin 'yan bindiga da sace mutan
Legas - Shugaban PFN ya yi kira ga yan Najeriya cewa kasar nan ta kowa ce kuma wajibi ne shugaba Muhammadu Buhari ya bari Kirista ya gajeshi, rahoton Sun..
Gwamnonin yankin arewa maso gabashin Najeriya sun sa labule karkashin kungiyarsu a Damaturu, babban birnin jihar Yobe, wannan taron shine karo na shida cif.
Bayan jagorantar dattawan Katsina zuwa fadar dhugaban ƙasa, Gwamna Aminu Masari yace kisan kwamishinan sa da aka yi ba shi da alaƙa da harin 'yan bindiga .
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokot ya bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya alanta dokar ta baci a dukkan wuraren yan bindiga ke ta'adi don kawar da su.
Jerin layin masu ababen hawa da ke neman mai a Abuja ya tsananta a ranar Litinin a babban birnin tarayya ya tsananta sakamakon matsalar karancin man fetur.
Birnin tarayya Abuja - Hukumar tsaron farin kaya, DSS, ta yi watsi da rahotannin cewa shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, na shan bakar wahala a hannunta.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta samu nasarar damkar sojan bogi wanda ya kware wurin damfarar masu Napep, The Nation ta ruwaito. Jami’in hulda da jama’an rund
Labarai
Samu kari