Tawagar Amurka da ta Iran sun fara tattaunawa domin duba hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin da duka jima suna yi.
Tawagar Amurka da ta Iran sun fara tattaunawa domin duba hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin da duka jima suna yi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Rahoto ya nuna Hukumar kwastam tana harin kudin shigan akalla Naira Tiriliyan a 2022. Gwamnatin Najeriya ta na samun haraji daga iyakokin Apapa, PTML, Tin Can.
Rahoton da muke samu yanzu yanzun nandaga wurin aikin ceto a Legas ya bayyana cewa mai ginin da ya rushe, Femi Osibona, ya riga mu gidan gaskiya, an gano gawars
Kungiyar gwamnonin kudu maso gabas ta bayyana cewa wasu miyagu na amfani da sunan kungiyar yan aware ta IPOB wajen kashe mutanen da basu ji ba basu gani ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya magantu kan dalilin da yasa yake aure daga yankuna daban-daban na kasar nan. Ya ce duk 'yan Najeriya daya ne.
Tsohon gwamnan jihar Filato, Jonah David Jang da gwamnatin jihar Filato suna sukar juna tare da cacar baki kan tsige kakakin majalisar, Nuhu Abok Ayuba da akai.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babangana Umara Zulum a ranar Alhamis ya yi basaja ya kai ziyara wasu asibitocin jihar inda ya ga jami'ai na karban kudi N8,000 zuw
Wani kwararren lauya ya bayyana matsaloli da ke cikin.kundin tsarin mulkin Najeriya, cewa kundin na karyane Kuma mara amfani ga kasar da 'yan Najeriya baki daya
A ranar Alhamis, 4 ga watan Nuwamba, rundunar yan sandan jihar Kano ta tabbatar da sace tsohon janar manajan hukumar jiragen ruwa na Najeriya, Bashir Abdullahi.
Rahoton dake hitowa daga jihar Ondo ya bayanna cewa jami'an rundunar soji sun janye daga madakatu a jihar Ondo, tuni yan sanda suka maye gurbin da suka bari.
Labarai
Samu kari