Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Dakarun Sojoji sun samu nasarar hallaka mayakan kungiyar ta'addancin Boko Haram 6, sun kwato makamai da dama a wata musayar wuta da suka yi a jihar Adamawa.
Wani matashi dan Najeriya wanda ya je yin hidimar kasa ya bukaci auren daya daga cikin sojojin da ya taras a sansanin NYSC masu hidimar kasa a jihar Kwara.
Jami'ar Jihar Osun, UNIOSUN, da ke Osogbo ta bayyana cewa wasu yan kungiyar asiri ne suka cinna wa dalibinta mai suna Victor Oke wuta da ransa saboda ya ki shig
Femi Fani-Kayode ya shiga hannun hukumar EFCC, yanzu haka sun zarce dashi zuwa kotu domin duba yiyuwar gurfanar dashi a gaban kotu. An ce ya hada takardun bogi.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya aike da wasikar neman sahale wa ga majalisar tarayya domin naɗa sabon ministan Lantarki, Muazu Sambo, daga jihar Taraba.
Bayan dogon cece-kuce a Najeriya kan bayyana sunayen masu daukar nauyin ta'addanci a Najeriya, a yau dai gwamnati ta bayyana sunayen kungiyon da ke hakan..
Makonni kadan bayan Kwamishinan Muhalli na Jihar Kogi, Adewale Omofaiye, ya tsallake rijiya da baya a hannun masu garkuwa, 'yan bindiga sun sace mahaifiyar shug
Jagoran tafiyar Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana matsayarsa kan halin rashin tsaron da ake ciki a Najeriya
Dan takarar gwamna a jihar Benue ta auna arziki yayin da motarsa tayi hatsari a wata hanya a jihar ta Benue. An dauke shi zuwa asibiti a halin yanzu don duba sh
Labarai
Samu kari