'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da sace matan aure yayin harin.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da sace matan aure yayin harin.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Kungiyar malamai masu koyarwa na jami’o’i na kasa, ASUU ta musanta maganar ministan kwadago da ayyuka, Chris Ngige, wanda ya ce N52.12b suka sakar wa kungiyar.
Shugaba Muhammadu Buhari zai tafi birnin Istanbul, kasar Turkiyya ranar Alhamis, 16 ga Disamba, 2021 don halartan taron hadin kan Afrika da Turkiyya karo na uku
Mai sharhin labaran wasanni, Suo Chapele, ta bayar da labarin yadda ta karya wani babban tarihin shekaru dari na al'adar kasar Urhobo yayin da ta samu sarauta.
Sabanin addini ya tilasta yin waje da kudirin daidaita maza da mata a dokar kasa. Manyan Sanatocin Arewa sun mike, sun ce wannan kudiri ya sabawa Musulunci.
Mataimakin shugaban majalisa ace wasu jami’an tsaro su na taimakawa ‘yan bindiga. Idris Wase ya kawo hujjojin da ke tona rashin gaskiyar bara-gurbin ‘yan sanda.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta ce ta kara samo $72.87 miliyan da ke da alaka da Diezani Alison Madueke.
Fitacciyar jarumar fina-finai ta Najeriya, Rahama Sadau, ta caccaki gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari kan yadda ta gaza shawo kan matsalar tsaron kasa.
A birne Simon Odo, wanda ake yi wa kirari da sarkin shedanu, wanda mazaunin jihar Enugu ne kuma mai maganin gargajiya. Marigayin mai bautar shedan ne kamar yadd
Ministan Buhari ya bayyana irin kokarin da shugaba Buhari yayi wajen tabbatar da cewa 'yan ta'adda basu kwace Najeriya ba zuwa yanzu. Ya bayyana dalilin haka.
Labarai
Samu kari