Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Orji Uzor Kalu ya bada labarin yadda ya sasanta Janar Babangida da Buhari tun a 2005. Sanata Kalu yace a lokacin Shugaba Buhari da Janar IBB ba su kula juna.
Jami'an tsaron Amotekun reshen jihar Ondo, sun kama wasu motocin bas uku cike da 'yan bindiga 18 da kuma makamai iri-iri bayan sun tsere daga shingen bincike.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya ce wasu mutane da ke aiki da ƴan bindiga sun amsa cewa yan siyasa ne ke ɗaukan nauyin su, rahoton Daily Trust. Gwamnan
Kaduna - Rahotanni daga jihar Kaduna, sun babyyana cewa maharan da suka sace masu ibada kusan 60 a cocin jihar Kaduna sun nemi kayayyakin abinci cikin gaggawa.
Gwamnatin jihar Gombe ta caccaki tsohon gwamnanta kuma Sanata ma wakiltan mazabar Gombe ta tsakiya, Mohammed Danjuma Goje, bisa rikicin da ya auku cikin jihar.
Sabon hoton shahrarren Malamin nan na addinin Musulunci a duniya, Mufti Isma'il Menk, ya sanya mutane tofa albarkacin bakunansu a shafukan soshiyal midiya.
Wasu da ake zargin yan daba ne, a ranar Juma'a, sun hana Sanata Muhammad Goje shiga garin Gombe. Goje, wanda ya tafi Gombe domin halartar daurin aure, ya dira a
Babban bankin Najeriya CBN ya bayyana yadda aka kashe N58.618 billion wajen buga kudade guda 2.518 billion a shekarar 2020. CBN ya bayyana hakan a rahoton da ya
Babban bankin Najeriya CBN ya ce an yi watsi da takardun kudi kudi bilyan 1.51 na kimanin N698,480 million a 2020. Wannan na kunshe cikin rahoton shekarar 2020
Labarai
Samu kari