Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Fittacen kamfanin mai kera siminti a Nigeria ya zama na farko cikin jerin kamfanoni 152 da hukumar kasuwanci ta Nigeria, NGX, ta lissafa a watanni 6 na farkon s
Rahotanni daga jihar Kano sun bayyana cewa kotun majistire da aka gurfanar da wanda ake zargi da yiwa gwamna Ganduje batanci, ta ɗauki matakin hana shi rubutu.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja a ranar Litinin ta kama tsohon shugaban hukumar fansho ta kasa, Abdulrasheed Maina, da laifin sata da wanke haramtattun kudi.
Kamfanin man fetur na ƙasa (NNPC) ya yi kira ga yan Najeriya su kwanyar da hankulansu domin babu maganar fuskantar karin farashin man fetur a ƙasa kuma babu cun
Kungiyar mata 'yan jarida a Najeriya sun koka kan yadda rayuwa ta yi tsada a Najeriya. Sun roki gwamnati ta dauki mataki cikin gaggawa don samun zaman lafiya.
Miyagun 'yan bindiga sun halaka rayuka shida tare da sace wasu masu yawa a farmakin da suka kai kauyen Rijiya da ke karamar hukumar Gusau ta jihar Zamfara.
Dakarun sojojin Nigeria suna can suna fafatawa da yan ta'addan kungiyar Boko Haram a kauyen Tamsukawu da ke karamar hukumar Kaga na jihar Borno. Wata majiya dag
Ministan ilimin Najeriya ya bayyana cewa, Najeriya ba ta da isassun likitoci, kuma shekaru sama da 120 za a dauka kafin a iya cike irin wannan gibin a Najeriya.
Wani mutumi y ashiga hannu bisa zarginsa da laifin kashe yarsa da ya haifa ta hanyar lakada mata na jaki a jihar Ogun, gwamɓati tace wajibi ta ɗauki mataki.
Labarai
Samu kari