Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar kai Primate Ayodele kotu.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar kai Primate Ayodele kotu.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Jirgin Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari da Hajiya Aisha, yanzu haka ya dira tashar jirgin birnin Istanbul, Kasar Turkiyya da daren Alhamis, 16 ga Disamba, 2021.
Sanata Adelere Oriolowo ya kawo kudirin da za ta bada dama a kafa makarantar koyar da ICT. Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami yace gwamnati ba ta da kudin kafa cibiya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da biyan ma’aikatan lafiya albashinsu wanda aka rike lokacin da suke yajin aiki. Chris Ngige ya sanar da hakan a Abuja.
Tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, Farfesa Attahiru Jega, ya yi hasashen cewa matukar baa shawo kan matsalar tsaro ba, zaɓen 2023 ba zai yuwu ba.
Jama'ar yankin Ihitte Ihube da ke karamra hukumar Okigwe ta jihar Imo sun shiga matukar jimami da dimuwa bayan samun gawar basarake Eze Pau Ogbu da aka yi.
Sanata Orji Kalu ya yi kira ga masu ruwa da tsaki wajen jagorancin jam'iyyar APC ta ƙasa su ɗage gangamin taron jam'iyya da aka shirya gudanarwa a Fabrairu.
Kungiyar gwamnonin arewa maso yamma ta ce domin samun ganin bayan ta'addancin 'yan bindiga, dole ne masu ruwa da tsaki su mayar da hankali wurin yakar matsalar.
Jami'an yan sanda na bangaren yaki da garkuwa da mutane reshen jihar Ebonyi sun samu nasarar hallaka wani jagoran yan bindiga dake garkuwa da mutane a jihar.
Sarkin Daura, Alhaji Umar Farouk ya magantu kan dalilin da yasa aka nada Yusuf Buhari da sarautar Talban Daura kuma Hakimin Kwasarawa inda ya ce tukwici ne kan
Labarai
Samu kari