An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Zamfara - Bayan datse sabis da sauran tsauraran matakan da gwamnati ta ɗauka a jihar Zamfara, Gwamnan jihar ya soke fita daga jihar, yace yana tare da jama'arsa
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya nuna yakinin wani mutum mai kyakkyawar zuciya kamar Shugaba Muhammadu Buhari zai fito a matsayin wanda zai maye gurbinsa.
Wani mutum ya hadiye gabadaya waya kirar Nokia 3310 har sai da likitocin da ke Kosovo suka fede shi kafin suka samu nasarar cire wayar, mutumin mai shekaru 33.
Wani rahoton fasaha da wata kungiya ta fitar, ya bayyana cewa aƙalla ɗalibai 1,409 ne ɓarayi suka sace daga makarantunsu cikin watanni 19 a faɗin Najeriya.
Badawi Abdullahi Ahmed matashi ne mai shekaru 38 wanda ake zargi da zama gagarumin barawon motoci a Abuja kuma rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya suka.
Masu garkuwa da mutane don kudin fansa sun sace Cif Gbalipre Turner, mahaifi ga Shugaban Karamar Hukumar Ogbia ta Jihar Bayelsa, Hon. Ebinyo Marvin Turner.
Ministan sadarwa da da tattalin arzikin zamani na kasa, Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami. Pantami ya zama Minista a gwamnatin tarayya ne a 2019, bayan ya rike NITDA.
Wani tsohon minista a zamanin mulkin Janar Babangida ya riga mu gidan gaskiya. An ce ya taba kasancewa shugaba a jihar Ribas a lokacin mulkin soja. Ya mutu yau.
Iyayen daliban da aka sace a jihar Zamfara sun shiga damuwa bayan da gwamnati ta ba da umarnin katse layukan waya saboda magance matsalolin tsaro a jihar Zamfar
Labarai
Samu kari