Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamnatin jihar Neja ta bayyana cewa ta rusa wani gida mai dakuna hudu mallakar wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne a garin Minna, babbar birnin jihar.
Kwamitin da ke lura da sojojin kasa a majalisar tarayya ta bada wa’adi. Majalisar Najeriya ta ba Muhammadu Buhari awa 24 ya ayyana ‘Yan bindiga da Yan ta'adda.
Yan bindiga a yammacin ranar Juma'a, sun bude wa wasu fasinjoji wuta a mahadar Umulogho a karamar hukumar Obowo ta jihar Imo inda suka kashe uku nan take, rahot
Ana kyautata zaton wasu 'yan kasuwa sun mutu sakamakon gobara da ta tashi a kasuwar Maitama da ke Kubwa, karamar hukumar Bwari a babban birnin tarayya, Abuja. A
Yan bindiga sun kai farmaki kauyuka biyu na Yagbak da kuma Ungwan Ruhugo a masarautar Ayap da ke karamar hukumar Zango-Kataf na jihar Kaduna a ranar Juma'a.
Wani kamfani na shawarwari akan harkokin siyasa da gudanar da bincike na kasa da kasa da ke Amurka ya ce akwai yiwuwar Andy Uba na jam’iyyar APC ya lashe zaben
Anambra - Dan takaran gwamnan jihar Anambra karkashin jam'iyyar APGA, Charles Soludo, ya tuhumi abokin hamayyarsa, Andy Uba na APC, da laifin amfani da kwalin.
Duk da akwai 'yan takara 18 tare da jerin jam'iyyun siyasa da suka fito gaba-gadi domin neman kujerar gwamnan jihar Anambra a zaben da za a yi ranar 6 ga Nov.
Sifeto Janar na yan sanda, IGP Alkali Usman, ya cire DIG Joseph Egbunike a matsayin kwamandan tsaro a zaben jihar Anambra da zai gudana ranar Asabar, 6 ga Nuwam
Labarai
Samu kari