Majalisar dattawan Najeriya karkashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio tamaince da gyaran kundin tsarin mulki da zai bada damar kafa yan sandan jihohi.
Majalisar dattawan Najeriya karkashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio tamaince da gyaran kundin tsarin mulki da zai bada damar kafa yan sandan jihohi.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Wani bidiyo ya bayyana lokacin da wasu mutane ke kokawa da yadda dillalai suka tafka musu rashin mutunci, inda suka ce sun biya kudi an hana su gidajen haya.
Wani mutum ya rasa ransa yayin kokarin satar wayoyin transifoma da sanyin safiyar Alhamis a Labour Quarters da ke garin Tunfure a karamar hukumar Akko cikin jih
Honourable Jude Adjekpovu ya mutu sakamakon raunin da ya yi bayan da wasu 'yan bindiga da ake zargin makiyaya ne suka harbe shi da bindiga, SaharaReporters ta
Yanzu muke samun labarin cewa, wasu 'yan bindiga sun sake kai hari Zariya, inda suka sace wasu yara uku bayan hallaka mahaifinsu. Yanzu dai ba a san inda suke b
Yan sandan Ebonyi sun kama wani magidanci da laifin hada baki da wasu mutane inda suka sace matarsa mai suna Nneka Nwanyi- Sunday Emeh Kalu suka kashe ta don ya
Shugaban ƙungiyar yarbawa, Afenifere, Chief Ayo Adebanjo, ya yi kira ga hukumar EFCC ta gudanar da bincike kan hanyoyin samun kudi na Bola Tinubu da Bisi Akande
Ministan yada labarai da al'adu, Alhaji Lai Mohammed ya bayyana cewa, babu shugaban kasar da zai iya magance matsalar tsaro a shekara mai zuwa a Najeriya yanzu.
An jima Muhammadu Buhari zai bar Najeriya zuwa wani taro da za ayi a Istanbul. Wannan karo Aisha Buhari za ta bi tawagar mai gidan na ta domin halartar taron.
Gwamnatin Legas ta bada sanarwar biyan ma’aikata goron 2022. Jide Sanwo Olu ya ba ma'aikatan jihar Legas mamaki, zai biya kowa 30% na albashinsa a Disamba.
Labarai
Samu kari