Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Hukumar gudanar da zaben kasa watau INEC ta bayyana cewa zaben jihar Anambra da aka cikashe yau Talata zai gudana ne tsakanin karfe 10 na safe zuwa 4 na rana.
Duk da an samu ‘yan matsaloli, Kwastam sun tara kusan N90bn a wata guda a tashar Apapa. Gwamnatin Najeriya tana samun haraji mai tsoka daga hukumar ta kwastam.
Tsohon Gwamnan Sokoto ya tunawa Buhari zai tsaya a gaban Allah a ranar kiyama. Attahiru Dalhatu Bafarawa ya bayyana cewa jama’a ba su da damar yin rayuwarsu.
Gwamnatin Muhammadu Buhari ta biya masu bada shawara Naira Biliyan 170 daga cikin asusun Gwamnoni 36. AGF ya zaftare $418m, amma NGF tace ba za ta sabu ba.
A ranar Litinin, 8 ga watan Nuwamba, Hukumar EFCC, ta yi nasarar kan karar da ta shigar kan Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban hukumar yi wa tsarin fansho gara
'Yan bindiga da suka yi garkuwa da masallata a baya-bayan nan a karamar hukumar Mashegu a jihar Niger sun yi garkuwa da mutane biyu da suka tafi kai musu abubuw
Wasu makiyaya sun kama dan uwansu mai shekara 15, Nuhu Jabir, sun mika shi hannun jami'an yan sanda kan zarginsa da ake yi na kashe wani makiyayi mai suna Cindo
Lamarin aure batu ne da ke tsakanin mata da miji amma wani ango ya kasa zuwa dakin amaryarsa har sai da iyayensa da surukansa suka yi masa rakiya har kan gado.
Wata da watanni da dakatar da Ibrahim Magu daga aiki a EFCC, ana biyansa. A ka’idar aiki, ana biyan jami’in da aka dakatar rabin albashi, sai an gama bincike.
Labarai
Samu kari