Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Rahotanni sun ce ‘Yan bindigan sun dauke mutane bayan gwabzawa da ‘yan sanda a Ogun. Miyagun sun bukaci a biya Naira miliyan 10 da miyagun kwayoyi da abinci.
Igabi LGA, Kaduna - Wasu tsagerun yan bindiga sun hallaka wani tsohon Sojan sama, Air Vice Marshal, Mohammed Maisaka, a gidan dake unguwar Rigasa a jihar Kaduna
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika bukatar tantance Farfesa Omotayo a matsayin sabon Darakta-Janar na Cibiyar Nazarin Siyasa da Dabaru ta NIPISS da ke Filat
Babbar kotun da ke zama a Abuja a ranar Litinin 8, ga watan Nuwamba ta yanke wa Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban hukumar fansho ta kasa shekaru 8 a gidan gya
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna sun tabbatar da kisan babban sojin sama mai murabus, AVM Muhammad Maisaka, da ‘yan bindiga su ka yi a gidan sa da ke Rigasa, k
Wani Injiniya mai suna Sikiru Adebowale ya bayyana yadda Allah ya tsiratar da shi daga rushewar gini mai hawa 21 da ya auku a Legas ranar 2 ga Nuwamba, 2021.
Yan sandan jihar Sokoto ta karyata rahotannin da ke yawo na cewa ‘yan bindiga sun nada mambobinsu a matsayin sabbin hakimai da cin tarar jama'a a Sabon Birni.
Babbar Kotu Tarayya, Abuja a ranar Litinin 8 ga watan Nuwamba ta yanke wa Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban hukumar Fansho na kasa, shekaru 8 a gidan yari bay
Wasu masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara, sun sake yin awon gaba da wani attajirin dan kasuwa, Aminu Jangeme, shekara daya bayan ya tsere daga hannunsu.
Labarai
Samu kari