Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Alhaji Mohammed Sani Soba, Sakataren Gudanarwa na ƙungiyar tuntuɓa ta Arewa wato Arewa Consultative Forum, ya riga mu gidan gaskiya. SaharaReporters ta ruwaito
Sunday Igboho, dan awaren Yarbawa ya bayyana bukatar gwamnatin jamhuriyar Benin cewa ya kamata ta mika shi ga gwamnatin Najeriya domin ya fuskanci hukunci.
Abuja - Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya shiga tattaunawa da shugabannin tsaron ƙasar nan domin jin halin da ake ciki game da yanayin tsaro a faɗin Najeriya.
Gwamnatin shugaba Buhari ya kuduri aniyar zakulo masu tayar da kayar baya a jihar Filato, tare da tabbatar da an hukuinta su kamar yadda shari'a ta tanada a kas
Gwamnatin Tarayya tayi hobbasa kan inganta harkar lafiya, an nada kwamitn musamman. Gwamna Okowa, Sani Aliyu, Mairo Mandara na cikin wadanda aka zaba a kwamitin
A kokarin gwamnati na sanar da ayyukan yi ga matasa, ta bude wata kafa a karkashin shirin Nigeria Jubilee Fellowship, inda za a sada matasa da ayyuka daban-daba
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana gaskiyar lamurran da suka kara tabarbarewar tsaro a arewacin Najeriya, inda ya danganta lamarin da yawaitar sace shanu daga Arewa.
Katsina - Gwamna Masari ya bayyana cewa gwamnatinsa zata katse hanyoyin sadarwa a wasu yankunan jihar Katsina, ya kuma sanar da hana cajin waya ga yan kasuwa.
Gwamna Nyesom Wike ya na neman kakaba sabon takunkumin zama a gida a Ribas. Nyesom Wike yace har yanzu dokokin wanke hannu, rufe fuska, bada tazara suna nan.
Labarai
Samu kari