A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Wasu 'Yan bindiga sun kai mummunan hari yankin Anara, karamar hukumar Isiala Mbano da ke jihar Imo, sun kashe akalla mutane biyar yayin da suka yi harbe-harbe.
Rahotanni daga jihar Borno sun bayyana cewa wasu mayakan ISWAP/Boko Haram sun kwashi kashin su a hannun dakarun soji a kan hanyar Maiduguri ta jihar Borno.
Jami'an tsaro sun hana Maxwell Opara, daya daga cikin lauyoyin shugaban kungiyar awaren IPOB, Nnamdi Kanu, shiga cikin harabar babban kotun tarayya da ke Abuja.
Tukur Mamu ya bayyana alakar shugaban kasa da Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi. Mamu yace Buhari ya samu sabani da Gumi saboda ya bada shawarar kar ya je kotu.
Rahoto daga jami'ar jihat Kaduna ya bayyana cewa jiya da daddare wata gobara ta cinye shagunan yan kasuwa a kasuwan cikin jami'a bayan kawo wutar lantarki.
Dalibai karkashin gammayar kungiyoyin arewa, CNG, sun yi barazanar dakatar da harkoki a Zaria biyo bayan sace wasu ma'aikatan kanananan hukumomi su 13 da yan bi
‘Yan sanda sun kama wasu samari 2 bisa kama su dumu-dumu da laifin sare wa juna hannaye, kamar yadda jaridar Premium Times ta ruwaito. An ruwaito yadda ‘yan san
Makurdi - Kungiyar Kiristocin Najeriya, reshen jihar Benue, a ranar Talata ta yi Alla-wadai da dokar tantance wa'azi da Malamai da gwamnatin jihar Kaduna ta kaf
Wasu yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun kashe wani kyaftin din rundunar soji mai ritaya, Godfrey Zwallmark bayan sun sace shi a jihar Ribas.
Labarai
Samu kari