Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Rundunar 'Yan sanda a jihar Imo ta ce ta bindige wasu hatsabiban 'yan fashi da makami biyu, wadanda su da tawagarsu suka dade suna addabar mutanen garin Obiakpo
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya karbi bakuncin ministan harkokin waje na kasar Saudiyya, yace Najeriya ba zata taɓa mance sadukarwar da ƙasar ke mata ba.
Yan bindiga sun kutsa cikin Kwallejin Ilimi na Isa Kaita da ke Dutsinma, Jihar Katsina sun sace 'ya'yan Dr Ismaila Ado Funtua, mataimakin shugaban makarantar, W
Hukumar hasashen yanayi NIMET ta sake yin hasashen samun mamakon ruwan sama mai karfin gaske a sassan kasar daga ranar Talata har zuwa ranar Alhamis mai zuwa.
Shugaban kungiyar Pentecostal Fellowship of Nigeria (PFN) na kasa, Wale Oke, ya ce Allah zai yi maganin wadanda ke addabar Najeriya idan har ba su tuba ba.
Kabir Muhammad, Yayan sakataren gwamnatin jihar Katsina, SSG Muhammad Inuwa, da aka sace ranar Larabar da ta gabata, ya samu yanci bayan kwanaki shida a tsare.
Cikin yunkurin kawo karshen matsalar tsaro, Gwamnan jihar Katsina, Malam Aminu Bello Masari, ya haramta sana'ar cajin waya a kananan hukumomi 18 cikin 34 na jih
Akalla mutane 25 ne ake fargabar sun mutu sakamakon barkewar cutar kwalara a Magboro, karamar hukumar Obafemi-Owode a jihar Ogun lamarin da ya haifar da tsoro.
Abia - An shiga yanayin ruɗani da jimami biyo bayan mutuwar malaman jami'ar jihar Abia guda uku cikin awanni 24 ba tare da gano musabbabin mutuwar ta su ba.
Labarai
Samu kari