Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Wata kungiyar dattawan jihar Zamfara ta koka kan zargin da ta ke na cewa jami'an tsaron jihar suna sakin 'yan bindigan da suka kama da ta'addanci a fadin jihar.
‘Yan bindiga sun halaka mutane 10 sannan sun yi garkuwa da mata 33 daga kauyaku bakwai da ke karkashin karamar hukumar Gusau a jihar, The Punch ta ruwaito. An s
Femi Adesina, mai magana da yawun shugaban kasa, ya ce yana sa ran za a ga bayan manyan 'yan ta'addan kasar nan kafin cikar wa'adin mulkin shugaban kasa Buhari.
Babban hafsin sojojin sama, CAS, Air Marshal Isiyaka Oladayo Amao, ya ce rundunarsa ba za ta bawa yan bindiga damar su rika kai hare-hare ba a Arewa maso Yamma
Kauyukan Kwapre, Dabna, Lar, Zah da sauran wasu kauyuka ne a gundumar Garaha, wanda daga nan ne mahaifar babban sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha.
Gwamna ZUlum na jihar Borno ya mika godiyarsa ga masoyansa kuma ya yi kira ga 'yan soshiyal midiya da su guji kamanta ayyukansa da na sauran takwarorin sa.
Hukumar NSCDC ta tabbatar da damke wasu mutum uku da ta ake zargin 'yan bindiga ne yayin da suka tsere zuwa yankin Magami da ke Zamfara sakamakon ruwan wuta.
Rahoto ya nuna cewa mutanen kauyuka da dama a Gundumar Guraha, inda sakataren gwamnatin tarayya ya fito, sun gudu daga gidajen su saboda harin yan bindiga.
Rahoton da muke samu daga na kusa da tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Imo, Uche Nwosu, shine an sako shi bayan kama shi da yan sanda suka yi a coci ranar Lahadi
Labarai
Samu kari