Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Abuja - Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya bayyana cewa gaba daya Gwamnonin Najeriya sun amince Gwamnatin tarayya ta cire tallafin man fetur a sabon shek
Jami'an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) sun yi ram da tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, bisa zargin magudin takardu.
Sanatocin Najeriya sun bukaci a gaggauta kara kudin alawus din cin abinci ga 'yan bautar kasa a karkashin shirin NYSC. Sun bayyana haka ne a zaman yau Talata.
Shahararren malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, ya jagoramci tawagar malamai da kuma likitoci zuwa wata rugar Fualani a jihar Kogi.
Gwamnatin jihar ta koka kan yadda ISWAP take yunkurin kafa daularta a karamar hukumar Borgo da ke jihar, The Nation ta ruwaito. Sakataren gwamnatin jihar Neja
Aisha Yesufu ta caccaki shugaba Buhari kan gazawarsa wajen wanzar da zaman lafiya a Najeriya. Ta ce kawai majalisa ta yi mai yiyuwa ta sauke shugaba Buhari a mu
Matar tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ta shawarci mata kan yin biyayya ga mazajensu, ta ce kada mace ta tsammaci ban hakuri daga miji idan yayi laifi.
An yi wa Buhari ca a Arewa a kan yunkurin zagaye kotu, a yafewa Nnamdi Kanu. Kungiyar Arewa Consultative Forum ba ta goyon bayan a fito da jagoran na IPOB.
Sakamakon barkewar tarzoma a kan dakatar da sanya hijabi ga daliban fannin jinya na jami’ar fasaha ta LAUTECH, Ogbomoso, jihar Oyo da ke Najeriya, an samu masl
Labarai
Samu kari