Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Matsalar sace-sacen mutane don karbar kudin fansa na kara yin kamari a Najeriya, inda yan bindigar basu bar sarakuna ba ma musamman a yankin arewacin kasar.
Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, ya bada rantsuwar fara aiki ga sabon sanatan mazaɓar Cross Rivers ta arewa, Sanata Agom Jarigbe, ranar Laraba.
Ministan kwadago a Najeriya ya bayyana cewa, makomar Najeriya mai kyau na daga cikin ilimi, idan ba a ilmantar da 'yan kasa ba to za su addabi kowa a kasar.
An yi ram da wani da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a jihohin Arewacin Najeriya. An kama wadannan mutane dauke da kwayoyi a mota a iyakar Kaduna da Jos.
Ministan harkokin lantarki, Abubakar Aliyu ya hadu da gwamnatin Masar. Ganawar ta biyo bayan zaman da shugaba Buhari ya yi da shugaban Masar Abdul Fattah Sisi.
Wasu hotuna da suka fito daga Benin, babban birnin jihar Edo, sun nuna yadda aka fara aiwatar da kudirin gwamna Obaseki na hana ma'aikata shiga wurin aiki.
Eani hatsari da ya haɗa direban motar Honda da ɗan nafef a Ilorin, ya jawo hasarar ran ɗan Nafef biyo bayan marin da yasha daga hannun mai motar kan N500 kacal.
Abuaja - Karamin ministan hakar ma'adanai, Dakta Uche Ogah, ya bayyana cewa ana amfani da jiragen alfarma wajen fasa kwaurin albarkatun zinare daga Najeriya.
Wasu 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da matan aure biyu yayin da suka kai mamaya kauyen Piri da ke karamar hukumar Kwali.
Labarai
Samu kari