Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Abuja - Ministan Labarai da al'adu, Lai Mohammed, a ranar Talata, ya jaddada cewa babu kisan kare dangin da ya faru a Lekki Toll Gate ranar 20 ga Oktoba, 2020.
Legit Hausa ta kawo bayanai dalla-dalla kan yadda dalibai za su duba sakamakon jarabawar WAEC na 2021 da aka saki a ranar jiya Litinin, 22 ga watan Nuwamba.
FCT Birnin Abuja - Wata jami'ar hukumar mayakan saman Najeriya, Lance Kofur Bercy Ogah, ta gamu da ajalinta cikin ban daki yayinda maciji ya cijeta a gidanta.
Gwarazan yan sanda a jihar Neja, sun samu nasarar damke wani babban limamin duba na manyan jagororin yan bindiga da suka addabi yankin Neja, Nasarawa da Abuja.
Hukumar EFCC, ta nemi taimakon 'yan Nigeria wurin neman wasu mutane hudu da ta ayyana nemansu ruwa a jallo kan damfara. Hukumar a shafinta na Facebook, a ranar
Bidiyon yadda Asiwaju Ahmed Bola Tinubu da wasu 'yan siyasa suna gaida fitaccen dan kasuwan Kano,Alhaji Aminu Dantata yayin da suka ziyarcesa a Kano ya bayyana.
Tsagerun yan bindiga masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da dimbin matafiya karo na biyu a babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja ranar Lahadi, 22 ga Nuwamba, 2021
Wata mata yar kasuwa, Sadiya Abubakar, ta garzaya gaban kotu domin ta shiga tsakaninta da tsohon saurayinta, wanda tace ya farmaketa kan ta nemi ya bata kudinta
Hadakar kungiyoyin arewa (CNG) ta nuna rashin amincewarta da bukatar shugabannin Ibo akan kira ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari na sakin shugaban IPOB, Nnamdi
Labarai
Samu kari