A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Wata motar Bas mai ɗaukar mutum 18 ta faɗa Kogi yayin da take kan hanyarta na zuwa jihar Kano daga Lagos, mutum huɗu daga cikin fasinjoji sun rasa rayuwarsu.
Matasan yankin arewa sun nuna goyon bayan su bisa matakin da wasu gwamnonin yankin suka ɗauka na toshe layukan sadarwa kmaar yadda Daily Trust ta ruwaito. Kung
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya bayyana yadda 'yan bindiga suka fara shiga damuwa dalilin matakan da gwamnatinsa ta dauka a kwannan nan a jihar.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kano, Haruna Isa Dederi, ya koka kan yadda yan bindigan dake tserowa daga jihar Zamfara da Katsina suka fara kai hari Kano.
Farfesa Attahiru Jega ya hada kai da wasu manyan kasa, ciki har da tsoffin gwamnoni da ministoci wajen kirkirar wata sabuwar jam'iyyar da ake sa ran za ta cece
Gwamnan Katsina, Aminu Masari, yace gwamnonin wasu jihohin arewa 7 sun haɗa kai domin ɗaukar jami'an tsaro yan bijilanti 3,000 don taimakawa jami'an tsaro.
Dr Hakeem Baba-Ahmed, Kakakin kungiyar dattawan arewa, NEF, ya ce arewa za ta iya ci gaba da rayuwa ko babu taimakon jihohin kudancin Najeriya. An samu cece-kuc
Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP ta caccaki gwamnatin shugaba Buhari da APC, kan rashin bayyana sunayen masu ɗaukar nauyin ta'addanci da UAE ta aike mata da su.
Hukumomin asibitin koyarwa na jami'ar Abuja sun kwatanta labaran da ake yadawa kan abinda ya yi sanadin mutuwar tsohon mataimakin shugaban babban bankin CBN.
Labarai
Samu kari