Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ma niyyar takara kujeran shugaban kasa karkahin jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Peter Obi, a ranar Alhamis yace kasar
A ranar Alhamis wani mutumi 'dan shekara 40 mai suna Muazu Garba,ya rasa rayuwarsa yayin da ya yi kokarin ciro wayarsa, wacce ta fada masai a Jirgiya Quarters.
Dalibai da dama a Jami'ar KImiyya da Fasaha ta Jami'ar Nkrumah, Ghana, (KNUST) sun shiga rudani a yayin da aka hangi wata budurwa sanya da kaya tana zaune shiru
Likitoci a asibitin East Side a Jihar Enugu sun tabbatar da mutuwar jarumar fina-fina ta Nollywood, Chinede Bernard. Ta yanke jiki ta fadi ne a yayin da ta ke a
Birnin Calabar - Babbar kotun jihar Cross River ta garkame wasu ma'aikatan banki biyu kan laifin satan kudi daga asusu bankin wani kwastoma da ya mutu a jihar.
Tsaffin ministoci da tsaffin hadiman tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, suna bashi shawaran yayi watsi da kiran da ake masa na ya fito takarar kujeran.
Archbishop Emeritus na Cocin Methodist, Rabaran Ayo Ladigbolu, ya yi bayani game da al'adar fadar Oba na Oyo na kuma abinda zai faru da matan da marigayi Oba.
Hukumar Sadarwa ta Najeriya ta bayyana cewa a yanzu an hana ‘yan ta’adda da ‘yan fashi samun damar amfani da hanyoyin sadarwa bayan an hada NIN da layukan SIM.
A karo na biyu a jere, dakarun sojin kasan Najeriya sunyi nasarar dakile harin 'yan ta'addan daga shiga Maiduguri, babban birnin jihar Borno, ana dab da sallah.
Labarai
Samu kari