Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
Kotu ta bada umurnin tasa keyar tsohon shugaban hukumar korafe-korafe da yaki da rashawa jihar Kano, Muhyi Magaji Rimin Gado, kurkuku ranar Juma'a, 29 ga Afrilu
Gwamnatin Jihar Zamfara ta gurfanar da sarakuna biyu da aka tsige saboda zargin taimakawa yan bindiga a kotun majistare ta jihar, Channels TV ta rahoto. An gurf
Kwamitin dubar wata dake karkashin kwamitin koli na lamuran addinin Musulunci a Najeriya ya yi bayani game da yadda tsayuwar jinjirin Watar Shawwal (1443AH) zat
Kwamandan Janar na hukumar NSCDC, Dr Ahmed Abubakar Audi, ya gargadi jami'ansa kada su sake su ce zasu rama abinda jami'an yan sanda suka yi musu a jihar Imo.
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina, a ranar Alhamis, ta tabbatar da mutuwar wani dan ta’adda a yayin wani artabu a kauyen Marina da ke karamar hukumar Safana a
Shugaban karamar hukumar Lantang ta arewa da ke jihar Filato, Ubandoma Joshua Laven, ya yi tsokaci kan kashe-kashen kwanan nan da ya wakana a yankin Kanam.
Allah ya yiwa wani hamshakin attajirin jihar Kano, Tahir Fadlullahi rasuwa a kasar Lebanon. An ruwaito cewa, za a dawo dashi Najeriya domin binne shi a nan.
Sanata mai wakiltar mazabar Plateau South, Nora Ladi Dadu'ut, tare da hadimanta da wasu yan jarida sun tsallake rijiya da baya yayinda fusatattun matasa suka ka
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya ƙara ankarar da takwarorinsa na duniya kan illar da rikicin Rasha da Ukrainw ka iya jefa duniya idna ba'a dauki mataki b
Labarai
Samu kari