Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Wata matashiyar budurwa ta bayar da labarin yadda wani abokinta da ke tashe kudi da fake da sana'ar shinkafa wajen tara kazamin kudi, garkuwa da mutane yake yi.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya sanar da cewa FG ta dakatar da shirin kara kuɗin kira, tura sakoda data.
Hassam Jimoh, wani magidanci dan shekara 55, Hassan Jimoh, ya nemi kotu ta kori matarsa Silifat Salawuddeen daga gidansa bayan ya sake ta amma ta ki tafiya
Kwamitin shirya babban taro na kungiyar daliban Najeriya ya bayyana Usman Barambu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kungiyar daliban na ranar Asabar.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta yi ikirarin cewa ta kawo karshen yawaitaar matsalar tsaro a Najeriya bayan nasarorin da jami'n tsaro suka samu kan yan ta'adda.
Babban limamin Katolika, Bishop Mathew Kukah, ya bayyana cewa babu watsa matsala tsakanin Musulmi da Kiristan Najeriya cewa babban matsalar itace shugabanni.
An samu wani yaro mai shekaru 14 a fiffiken jrigin sama a Legas baya cikin hayyacinsa. ya bayyana cewa ya gaji da Najeriya kuma so yake ya bar kasar baki daya.
Ango Bassim ya gwangwaje amaryarsa Zainab Bello a yayin shagalin budan kan bikinsu. Ya likawa kyakkyawar amaryar tasa rafa-rafa na kudi yar dari biyar biyar.
Daga karshe an mika diyar mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, Fulani Ruqayya zuwa dakin mijinta Amir Kibiya bayan an daura masu aure a ran Juma'a.
Labarai
Samu kari