![Kano: An gano kuskuren da zai jefa Abba a matsala a Kano, hadimin Buhari ya ba shi mafita](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a1f3cbb725fbf5a1.jpeg?v=1)
Muhammadu Buhari
![Kano: An gano kuskuren da zai jefa Abba a matsala a Kano, hadimin Buhari ya ba shi mafita](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a1f3cbb725fbf5a1.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Tsohon Ministan Buhari ya fadawa matasa hadarin hawa tituna](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5d4a47f04e59c5b6.jpeg?v=1)
!['Dan takarar shugaban kasa ya tona inda Tinubu yake kwaso 'tsarin gallazawa talaka'](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d9c39af4af0bc7b3.jpeg?v=1)
![Matasan Arewa sun soki Ministan Buhari kan goyon bayan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/183e229684b2c826.jpeg?v=1)
![Tarihi bai manta ba: Nasarori da matsalolin da aka samu lokutan zanga zanga a baya a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6b80a08c62605985.jpeg?v=1)
![Yarjejeniyar Najeriya da kamfanin X: Kotu za ta titsiye tsohon ministan yada labarai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/eef9f562b8b90617.jpeg?v=1)
![Tinubu ya fatattaki wanda Buhari ya naɗa mukami, ya maye gurbinsa da Dantsoho](https://cdn.legit.ng/images/190x107/75df08259f2b6df8.jpeg?v=1)
Shugaba Bola Tinubu ya sallami Mohammed Bello-Koko wanda Muhammadu Buhari ya naɗa mukamin daraktan hukumar NPA tare da maye gurbinsa da Abubakar Dantsoho.
![Zargin N33bn: Bayan kwana 1 a kurkuku, kotu ta ɗauki mataki kan Ministan Buhari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5b661196033bff36.jpeg?v=1)
Bayan kwana guda da tesa keyarsa gidan kurkuku bisa zargin badakalar N33bn, kotu ta bawa tsohon ministan wuta, Mamman Saleh ya samu beli a kan N10bn
![Badakalar N33bn: An samu matsala a kotu bayan Ministan Buhari ya fadi ana shari'a](https://cdn.legit.ng/images/190x107/92cb09b2ab8c2c52.jpeg?v=1)
An tsaiko a shari'ar tsohon Ministan wuta a gwamnatin Muhammadu Buhari, Saleh Mamman saboda rashin lafiya inda ya yanke jiki ya fadi. Alkali ya tausaya masa.
![Aikin Mambila: EFCC za ta gurfanar da Ministan Buhari kan badakalar N33bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aa43bdfdb616aade.jpeg?v=1)
Hukumar yaki da cin hanci ta EFCC za ta gurfanr da tsohon Ministan makamashi, Saleh Mamman kan tuhume-tuhume guda 12 da suka saba dokokin kasa har na N33bn.
![An shiga jimami bayan Sanata Na'Allah ya tafka babban rashi, Buhari ya kaɗu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f0a63628a74e9ca1.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajantawa Sanata Bala Ibn Na'Allah bayan rasuwar matarsa mai suna Safiya Na'Allah da yammacin jiya Talata.
![Manyan dalilai 3 da za su iya jawo Buhari ya goyi bayan takarar Atiku a zaben 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1ec3566d3ca50683.jpeg?v=1)
Tun bayan kai ziyara ga Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura a jihar Katsina ake zargin Atiku Abubakar da shirya manakisar kwace mulkin Bola Tinubu a 2027.
![Tsohon jigon APC ya bayyana illolin da Buhari ya yiwa Arewa, ya tabo Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ad4e02a8879ca8a9.jpeg?v=1)
Tsohon mataimakin shugaban APC a Arewa maso yamma ya koka kan yadda Buhari ya shafe shekaru bai amfani Arewa ba kuma Tinubu ma ya dauki irin hanyarsa.
![Tsohon sanata ya fadi kuskuren Buhari da ya kamata Tinubu ya kiyaye](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d4d5cb3c891c0a3d.jpeg?v=1)
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubi da ya rika duba cancanta wajen nada mukamai a gwamnatinsa.
![Ina aka kai maƙudan kuɗin da aka ƙwato daga ɓarayin ƙasa a mulkin Buhari?](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d2e5cf1e9aa48bfc.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kwamitin bincike kan kwato kadarorin gwamnati, Okoi Obono-Obla, ya yi zargin cewa an mayar da dukiyar da suka kwato lokacin Buhari hannun barayin.
Muhammadu Buhari
Samu kari