Muhammadu Buhari
Janar Yakubu Gowon ya ce marigayi Muhammadu Buhari ya mulki Najeriya cikin adalci, ba tare da fifita wani yanki ba, yana bai wa dukkan jihohi kulawa iri ɗaya.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana wasu abubuwan da suka faru a lokacin da marigayi Muhammadu Buhari zai rasu. Ya yi kuka sosai.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya Hon Alhassan Ado Doguwa ya bayyana salon mulkin marigayi Muhammadu Buhari da yan Najeriya suka rasa a yanzu.
An gudanar da taron tunawa da tsohon shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari shekara daya bayan rasuwarsa. An kafa gidauniyar tunawa da shi a taron Abuja.
A labarin nan, za a ji yadda marigayi Muhammadu Buhari ya rika ba wa malamai dama su rika fada masa gaskiya a musamman game da sauke nauyin jama'a.
A wannan labari, za a ji cewa tsohon minista Solomon Dalung ya bayyana cewa a shirye ya ke domin amsar duk wani kudi da za a yi masa tayi na neman ya koma APC.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin kusoshi a jam'iyyar APC ya y watsi da yan takarar da jam'iyyars ta tsayar saboda maganar Muslim Muslim.
A labarin nan, Solomon Dalung ya fadi abin da ya fada wa ‘yan majalisa lokacin da suka nemi ya biya su cin hancin N200m har suka shafa masa lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa Uwargidan marigayi shugaba Muhammadu Buhari ta yi amfani da kuɗin da aka tara a wajen ƙaddamar da littafinsa wajen aiki a Katsina.
Muhammadu Buhari
Samu kari