Muhammadu Buhari
Mijin tsohuwar Ministar Kuɗi, Kemi Adeosun, Anthony Adeosun, ya rasu yana da shekara 62 a duniya, kamar yadda iyalansa suka sanar a cikin wata sanarwa.
Masana sun ce zaben 2027 zai gwada karfin APC a Katsina bayan rasuwar Muhammadu Buhari, yayin da ake hasashen karin fafatawa tsakanin jam'iyyun siyasar jihar.
A labarin nan za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya gano dalilan da su ka jawo ana samun asarar rayuka a kasar nan a mulkin Tinubu.
Tsohon jami’in DSS, Dennis Amachree, ya zargi gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari da sakaci da rashin tsaro, cin hanci da biyan kuɗin fansa ga masu garkuwa.
Tsohon SGF, Babachir David Lawal ya ce Bola Tinubu ya taimaka wajen ɗaukar nauyin kamfen ɗin Buhari a 2015 bayan kamfen ɗin ya fuskanci matsalar kuɗi.
Farfesa Sulaiman Muhammad ya kare Isa Ali Pantami, yana cewa tarihin aikinsa da gudummawarsa ga tsaro sun cancanci a yi musu adalci tare da cikakken nazari.
Babachir Lawal ya yi ikirarin cewa Muhammadu Buhari bai goyi bayan Shugaba Bola Tinubu a zaben fitar da gwani na APC a 2023 ba saboda addini da dabi'u.
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
Ofishin Kasafin Kudi ya ce hukumar bogi ta PFIPC ta samo asali tun mulkin marigayi Muhammadu Buhari, tare da jaddada cewa ba a taba sakin ko sisi gare ta ba.
Muhammadu Buhari
Samu kari