
Muhammadu Buhari







Gwamnati a Ƙarƙashin JagorancinBola Ahmed Tinubu Zata Kasance Mai Tasiri ga Rayuwar Kowanne Dan Najeriya Inji Shugaba Muhammadu Buhari Ya Kuma taya shi Murna

Mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu, yace da yawan Najeriya suna kewar Jonathan kuma kamar haka zasu so Buhari bayan 29 ga watan Mayu, 2023.

Ƙungiyar ƴan sakai ta ƙasa ta miƙa ƙoƙon baran ta ga shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, kan ya sanya hannu ga dokar kafa hukumar kafin ya bar kujerar mulki..

Kungiyar Jama'atu Izalatul Bid'ah Wa Iqamatus Sunnah reshen Jihar Bauchi ta roki gwamnatin Buhari ta samar da isasun takardun naira don yana shafar ramadan.

Mai Matukar Son Buhari, Matashi Aliyu Daga Bauchi Ya Yada Mangwaro Ya Huta Da Kuda Na APc, Bayan Yasha Kwata, Jiga Jigan APC sun Mangta Dashi Basa Daga Wayarsa

Za a kashe kusan rabin Tiriliyan a kan kayan aikin jirgin kasan Maradi wanda an cetitin zai kunshi tashohi 15, kuma za a rika samun fasinjoji 9364 a duk rana.
Muhammadu Buhari
Samu kari