Jerin sunayen yan takaran kujerar Shugaban kasa 15 da mataimakansu

Jerin sunayen yan takaran kujerar Shugaban kasa 15 da mataimakansu

Hukumar shirya zabe ta kasa INEC ta wajabtawa dukkan jam’iyyun siyasa goma sha biyar (15) mika sunayen yan takarar kujerar shugaban kasa da mataimakansu.

Cikin gaggawa, jam’iyyun sun zabi mataimakansu yayinda wasu suka zabi masu rikon kwarya kafin su yanke shawarar karshe.

Legit ta tattaro muku jerin sunayen yan takara da aka mikawa hukumar INEC.

Inecq
Jerin sunayen yan takaran kujerar Shugaban kasa 15 da mataimakansu
Asali: UGC

Shin kana da labarin da ka/ki ke son an wallafa ma ka/ki? Ka tuntubemu a info@corp.legit.ng!

Ga jerinsu:

Jam’iyyar All progressives Congress APC

Asiwaju Bola Ahmed Tinubu

Ibrahim Masari

Jam’iyyar Peoples Democratic Party PDP

Atiku Abubakar

Ifeanyi Okowa

Jam’iyyar Labour Party LP

Peter Obi

Doyin Okupe

Jam’iyyar New Nigerian Peoples Party NNPP

Rabiu Musa Kwankwaso

Johnson Ladipo

Jam'iyyar APP

Osita Nnadi

Kara karanta wannan

Zaben Osun: Ba a ga Tambuwal, Wike, Fintiri da sauran gwamnoni ba yayin da PDP ta kaddamar da kamfen dinta

Isa Hamisu

Jam'iyyar Peoples Redemption Party PDP

Kolawale Abiola

Ribi Marshal

Jam'iyyar Action Democratic Party ADP

Yabagi Sani

Ude Okey Okoro

Jam'iyyar Young Peoples Party YPP

Ado-Ibrahim Abdulmalik

Enyinna Kasarachi

Jam'iyyar African Action Congress AAC

Omoyele Sowore

Garba Magashi

Jam'iyyar Allied Peoples Movement APM

Mamman Dantalle

Ojei Princess

Jam'iyyar All Progressives Grand Alliance APGA

Chukwudi Umeadi

Koli Mohammad

Jam'iyyar BP

Oluwafemi Adenuga

Turaku Mustapha

Jam'iyyar Zenith Labour Party ZLP

Daberechukwu Nwanyanwu

Ahmed Mani

Jam'iyyar Action Alliance AA

Hamza Almustapha

Chukwuka Johnson

Asali: Legit.ng

Tags:
Online view pixel