INEC
Rabiu Shuaibu na jam’iyyar APC mai mulki ya lashe zaɓen cike gurbin ɗan majalisar wakilai na mazaɓar Dawakin Kudu/Warawa a Kano bayan samun ƙuri’u 35,356.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta fara kidaya da sanar da sakamakon kuri'un da al'umma suka kada a zaben gwamnan jihar Ekiti yau Asabar.
Bayan samun jinkiri na yan sa'o'i, hukumar INEC ta fara dora sakamakon zaben gwamnan jihar Ekiti a shafinta na tattara sakamako watau IReV da yammacin Asabar.
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji na kokarin kafa tarihin zama zababben gwamnan na farko da ya lashe zabe sau 2 a jere idan ya samu nasara a zaben Ekiti 2026.
Hukumar zabe ta kasa ta kammala shirin gudanar da zabe a Ekiti, Kano, Nasarawa, Ondo, Enugu da Rivers a yau Asabar. Jami'an tsaro sun shirya tsaf.
Jam'iyyar PDP ba ta da jiha ko daya a yayin da ake shirin zaben gwamnan jihar Ekiti na 2026, APC mai mulki ce a sahun gaba da jihohi sama da 30 a Najeriya.
A gobe Asabar 20 ga watan Yunin 2026 ake sa ran gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti inda APC mai mulki za ta fatata da jam'iyyun adawa da suka hada da ADC da LP.
Yayin da za a gudanar da zaben gwamnan Ekiti a gobe Asabar, Legit Hausa ta duba manyan abubuwa uku da ka iya zama barazana ga APC na ci gaba da rike mulki a jihar.
A ranar Asabar, 20 ga watan Yunin 2026, hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) za ta gudanar da zaben gwamna a jihar Ekiti. Akwai matasan 'yan takara a zaben.
INEC
Samu kari