INEC
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta fitar da bayanan 'yan takara a zaben 2027. Atiku, Tinubu da Peter Obi ba su sanya wasu muhimman takardu ba.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta umarci jama'a da su saka idanu a kan bayanan karatun Tinubu da Kashim Shettima.
INEC ta ce ba ta amince da takarar Goodluck Jonathan da bangaren Kabiru Turaki na PDP ya mika ba, yayin da bangaren ya dage cewa ya bi doka wajen mika sunayen.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta sanar da cewa akwai lokutan da ya dace a rika amfani da sojoji a yayin zaben Najeriya.
Tsagin PDP na Kabiru Turaki ya ce ya miƙa wa INEC takarar Goodluck Jonathan da sauran 'yan takara, duk da rikicin amincewa da shugabancin jam'iyyar.
Hukumar INEC ta musanta rahotannin da ke cewa ta sauya jadawalin kamfen na zaben 2027, tana cewa jadawalin da ke yawo a kafafen sada zumunta na bogi ne.
Jam'iyyar APC ta kaddamar da kwamitin yakin neman zaben gwamnan Osun na 2026, tana mai bayyana zaben a matsayin gwajin shirin da take yi domin babban zaben 2027.
'Yan daba sun kai hari cibiyar rabon PVC ta INEC a Osun, sun kwashe fakitoci uku na katunan zaɓe. Rundunar 'yan sanda ta fara bincike domin kamo maharan.
Shugaban INEC, Joash Amupitan ya tabbatar da cewa ƙuri'un 'yan Najeriya za su ƙidayu a zaɓen 2027, tare da sanar da ranakun gudanar da zaɓukan ƙasa.
INEC
Samu kari