INEC
Shugaba Tinubu ya bukaci jam’iyyun siyasa su guji tashin hankali, kalaman kabilanci da addini, tare da mayar da hankali kan manufofi a zaben 2027.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta ce za a ga salo da dabaru wajen tabbatar da cewa an samu abin da ake nema a zaben 2027 mai zuwa.
INEC ta gano matsalar rashin tsaro, rikicin zabe, sayen kuri’u, kalaman kiyayya da yada labaran karya a matsayin manyan barazana ga zaben shekarar 2027.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yana tattaunawa da shugaban majalisar dattawa awanni kadan kafin INEC ta sahale a fara kamfen a hukumance.
Birtaniya ta yaba da yadda aka gudanar da zaɓen Osun tare da taya Ademola Adeleke murnar sake zaɓe, tana mai kira da a inganta tsarin zaɓe gabanin 2027.
Dokar Zaɓe ta 2026 ta tanadi tarar N50m ga jam’iyyun da suka yi yaƙin neman zaɓe bisa addini ko ƙabilanci, yayin da ɗan takara zai biya tarar N3m.
Osita Chidoka ya ce zaben shekarar 2027 zai yi wahala a yi masa magudi idan INEC ta gudanar da shi kamar yadda ta gudanar da zaben gwamnan jihar Osun.
Ga dalilai 5 da suka taimaka wa Gwamna Ademola Adeleke lashe zaben gwamnan Osun karo na biyu, ciki har da albashi, ayyuka da kusancinsa da jama’a.
Rahoton nan ya yi nazarin irin yadda ayyuakan Gwamna Ademola Adeleke da dabarun siyasarsa da rikicin APC suka taka rawar gani wajen kashin Bola Oyebamiji a Osun.
INEC
Samu kari