INEC
Hukumae zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) na ci gaba da shirye-shirye don zaben shekarar 2027. Akwai manyan shari'o'i da za su iya sauya akalar zaben.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta kara wa'adin da ta sanya domin dakatar da karbar sunayen 'yan takara zuwa 14 ga Yuli 2026 domin da 'yan siyasa karin lokaci.
Shugaban tsagin ADC, Nafiu Bala ya sanar da sanya sunyen 'yan takarar jam'iyyar ADC a Najeriya. Ya sanya 'yan takarar shugaban kasa, babu Atiku Abubakar
Ƙungiyar SERAP ta kai INEC kotu tana neman ta binciki zargin cewa gwamnonin APC sun karkatar da kusan N800bn daga kudaden FAAC domin yakin neman zaben 2027.
Jam’iyyun siyasa sun tsananta loda sunayen ‘yan takararsu zuwa tsarin INEC kafin wa’adin 11 ga Yuli, yayin da wasu ‘yan takara ke sa ido kan bayanansu.
Jam'iyyar APC na shirye-shiryen daura bayanan 'yan takararta a shafin hukumar zabe ta kasa. A lokacin za a fadi sunan mataimakin Bola Tinubu a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan 'jam'iyyar NDC sun bayyana cewa akwai gagarumar matsala idan aka ci gaba da jinkirta tabbatar da yan takara.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta samar da shafin da za a rika shiga domin yin rajistar katin zabe daga gida ta yanar gizo bayan kara wa'adin yankar PVC
A labarin nan, za a ji martanin da Nafi'u Bala, shugaban tsagin jam'iyyar ADC ya yi bayan kotu ta yanke hukunci kan shari'ar shugabancin David Mark.
INEC
Samu kari