INEC
INEC ta kayyade 19 ga Satumba 2026 domin gudanar da zaɓen ƙananan mazabu guda biyar a Gombe, Kano, Bauchi da Delta, ciki har da cike kujerar marigayi Yaya Tongo.
Tsohon kwamishinan hukumar INEC, Festus Okoye, ya yi gargaɗin cewa sayen ƙuri’u da rashin tsaro na iya yin tasiri sosai kan zaɓen Najeriya na 2027.
Jam'iyyar adawa ta NDC ta karyata rahotannin da ke cewa ba ta da 'yan takarar gwamna a jihohi 12 gabanin babban zaben 2027. Ta fitar da jerin sunayensu.
Tsohon sufeta-janar na yan sanda, Mohammed Abubakar Adamu ya zama ɗan takarar SDP na gwamnan jihar Nasarawa, inda ya yi alkawarin inganta shugabanci.
Hukumar INEC zata fitar da jerin karshe na ‘yan takarar da za su fafata a zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar tarayya da za a gudanar ranar 16 ga Janairu, 2027.
Jam'iyyar SDP ta sanar da hukumar INEC shirin gudanar da sabon zaben fidda gwani a Gombe da Nasarawa domin maye gurbin ’yan takarar da suka janye.
Dan takarar shugaban kasa na PRP, Donald Duke, ya sake kira da Najeriya ta rungumi tsarin jam'iyyun siyasa biyu domin daidaita fafatawar siyasa da rage rudani.
INEC na shirin gwajin zaben shugaban ƙasa gabanin 2027 domin gwada BVAS, aika sakamako da IReV, yayin da ta yi gargadin barazanar bayanan ƙarya na AI.
INEC ta yi gargadin cewa AI na iya ƙara yaɗa labaran ƙarya kafin zaɓen 2027, yayin da hukumar ke duba fasaharta da shirin gwajin zaɓen shugaban ƙasa.
INEC
Samu kari