
INEC







Hukumar zaɓe INEC ta ƙasa mai zaman kanta ta yi wa sabuwar jam'iyyar, Youth Party (YP) rijistar zama halastacciyar jam'iyyar siyasa a ƙasar nan, sun zama 19.

Hukumar zabe INEC ta gaza kare nasarar da gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah, ya samu a babban zaben gwamna ranar 18 ga watan Maris, a gaban kotun ƙarar zabe.

Jam'iyyar Labour ta buƙaci a gaggauta korar shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), sannan a kuma gudanar da bincike ƙwaƙwaf a hukumar zaɓen.

Aisha Binani wacce ta yi takarar gwamnan jihar Adamawa a jam'iyyar APC, ta sake kai INEC ƙara a kotu kan soke sanar da ita a matsayin wacce ta lashe zaɓen.

Gaskiya ta bayyana kan labarin cewa kotun sauraron ƙararrakin zaɓe ta bayar da umarnin cafke shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu. Bincike ya nuna ƙarya ne.

Hukumar INEC ta gabatar da tuhume-tuhume shida a kan Hudu Yunusa-Ari, dakataccen kwamishinan zaben jihar Adamawa da aka kama a lokacin zaben gwamna na jihar.

Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago, ya rushe hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar nan ta ke. Rushewar za ta fara aiki ne tun daga ranar 29 ga watan Mayu.

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC), ta ce an gama bincike kan dakataccen kwamishinan zaben jihar Adamawa, Hudu Ari, kuma zata ɗauki mataki nan gaba kaɗan.

Babban jigon NNPP kuma tsohon makunsancin Buhari, Buba Galadima, ya ce abinsa Yakubu, ciyaman din INEC ya aikata ya zarce laifukan Emefiele muni a Najeriya.
INEC
Samu kari