Shugaban Amurka Donald Trump ya mayar da martani kan murabus din babban jami’in yaki da ta’addanci Joe Kent, wanda ya yi murabus saboda adawa da harin a Iran.
Shugaban Amurka Donald Trump ya mayar da martani kan murabus din babban jami’in yaki da ta’addanci Joe Kent, wanda ya yi murabus saboda adawa da harin a Iran.
Shirin FUCAP na Unilever Nigeria da UNICEF ya horar da matasa sama da 900,000 da dabarun aiki, fasahar kasuwanci domin shiryawa duniyar aiki ta zamani.
Allah ya yiwa shugaban Izala rasuwa. Sheikh Shua'ibu Muhammad Sarkin Fawa ya rasu ne bayan jinya da ya yi a Sokoto. Kungiyar Izala ce ta sanar da rasuwarsa.
An kwantar da wani matashi a asibitin mahaukata da ke Yola, jihar Adamawa bayan hawa dogon karfen wutar lantarki tare da neman Bola Tinubu ya sauka daga mulki.
Fitaccen malamin addinin Kirista a Najeriya da aka fi sani da Ndabosky ya fadi yadda ya taba fashi da makami kafin Allah ya ceto rayuwarsa ya dawo harkar addini.
Najeriya ta cika shekaru 64 da samun 'yanci a ranar Talata, 1 ga Oktoba. Jiga jigan 'yan Najeriya akalla 10 ne suka share fagen samun 'yancin kan kasar.
Yan Najeriya a kafafen sadarwa sun bayyana ra'ayoyi bayan sakin Seaman Abbas da rundunar soji ta yi. Wasu sun yi kira ga sojan ya kara aure bayan samun yanci.
Matar gwamnan jihar Akwa Ibom ta rasu. Legit ta tattaro muku abubuwa 5 masu muhimmanci kan matar gwamnan da ta rasu bayan rashin lafiya a asibitin Najeriya.
Goodluck Jonathan ya fadi dalilin dakatar da Muhammadu Sanusi II a CBN. Jonathan ya ce an shigar da korafi kan kudin da gwamnan yake kashewa a bankin CBN.
A wannan labarin, za ku ji wani matukin baburin adaidata sahu, Bashir Muhammad ya samu kyaututtuka bayan ya mayar da kayan da aka manta a baburinsa.
Wani matashi mai suna Maya Santos ya jefa mutane a cikin tsananin jimami bayan da ya ce aurensa ya mutu makonni kadan bayan bikin auren saboda kwayoyin halitta.
Mutane
Samu kari