Latest
Daya daga cikin sababbin limaman masallacin Abuja, Abdulkadir Salman Sholagberu ya bukaci yan Najeriya su koma ga Ubangiji kan tsadar rayuwa da ake ciki.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ta na sane da ma'aikatan kasar nan, kuma a dauke da sauye-sauye da za su kawo canji a rayuwarsu a gaba kadan.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bukaci rundunar sojin saman Najeriya da ta cigaba da sintiri a iyakokin jihar domin maganin 'yan ta'adda.
Mai martaba Ohinoyi na Ebiralanda ya koma kan karagar mulki da kotu ta ba da umarnin kowa ya tsaya a matsayinsa har sai kotun ɗaukaka kara ta yi hukuncin ƙarshe.
Rundunar Amotekun ta ceto ‘yan mata daga wani gidan karuwa a Ogun. 'Yan matan sun ce suna lalata da maza 10 zuwa 12 a rana kuma ana biyansu N1000 zuwa N5000.
Dan majalisar tarayya a Amurka, Scott Perry, ya zargi hukumar USAID da taimaka wa kungiyoyin ta'adda, ciki har da Boko Haram da ke addabar Arewa maso Gabas.
Dangote ya fara hada motoci samfurin Peugeot a jihar Kaduna da ke Arewacin Najeriya. Hakan na shirin kamfanin na zama jagora wajen samar da motoci a Najeriya.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta bayyana cewa duk da kamun kafa da ta samu labarin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya na yi, ba ta ta bari ya dawo cikinta ba.
Rundunar sojin saman Najeriya ta fara bincike bayan sojoji da 'yan sanda sun casu da juna a jihar Delta. An raunata 'yan sanda yayin da suka ba hamata iska.
Masu zafi
Samu kari