Latest
Tsohon ɗan takarar gwamna a inuwar LP kuma jigon APC a Bayelsa, ya bukaci ƴan uwansa ƴan jam'iyya su daina sukar Gwamna Douye Diri saboda alaƙarsa da Tinubu.
Kungiyar APC a Kudu maso gabas ta gargadi shugaba Bola Tinubu da ya sake shiri a kan ayyukan tituna a yankin domin kaucewa barazana a zaben shekarar 2027.
An dorawa PreCEFI alhakin aiwatar da shirin Aso Accord don bunkasa tattalin arziki, rage gibin kudi, da karfafa hada-hadar kudade. Uba Sani ya samu mukami.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufa'i ya sanya lokaci domin hira ta farko bayan sauka daga gwamnan jihar Kaduna. Yan Najeriya sun yi martani kan hirar.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya karbi rantsuwar kama aiki a matsayin sabon gwamnan jihar Edo bayan ya lashe zaben 16 ga watn Nuwamba, 2024 karƙashin APC.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya ce Bola Tinubu ya taka rawa sosai wajen karya farashin abinci a Najeriya. Ganduje ya ce tsare tsare Tinubu suna aiki.
Shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas ya bayyana yi martani ga karamin Ministan gidaje da raya karkara, Yusuf Abdullahi Ata kan komawarsa kujerar shugaban jam'iyya.
Rundunar sojojin Najeriya ta ba da tabbacin cewa tana ci gaba da aiki tukuru domin ganin cewa ta kawo karshen hatsabibin dan bindiga, Bello Turji.
Sheikh Hayyatullahi ya bukaci Musulmi su kyautata hali, su tsunduma cikin ibada, sadaka, da ciyarwa, tare da neman gafarar Allah domin samun falalar Ramadan.
Masu zafi
Samu kari