Latest
Bayan ce-ce-ku-ce kan rashin halartar Nasir El-Rufai da Muhammadu Buhari taron APC, tsohon gwamnan Kaduna ya fadi dalilin rashin halartar taron jam'iyyar da aka yi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El–Rufa'i ya na ganin rikon da mashawarcin shugaban kasa a kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ke yi wa tsaro ya na lalata lamarin.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da muggan makamai sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kona gidaje da makarantu.
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Sanata Danjuma Goje ya raba keken dinki da Naira miliyan 14 ga mutane 700 a mazabarsa ta Gombe ta Tsakiya a ranar Laraba.
Jam'iyyar APC ta amince yankin Arewa maso Yamma ya ci gaba da shugabancin jam'iyya mai mulki, hakan ya ƙara tabbatar da Abdullahi Ganduje a kujerarsa.
Hukumar fasaha da kere kere ta NASENI ta ce ana daf da kammala samar da jirgin sama na farko a Najeriya. NASENI ta ce jirgin Najeriya zai fara tashi sama.
Ministan ayyuka na Najeriya, Dave Umahi ya buƙaci masana'antun siminti su rage farashin kayansu daga N9,500 zuwa N7,000, ya kafa hujja da cewa dala ta karye.
Yayin da ake kokawa kan halin walwalar sojoji, Babban Hafsan Sojin Ƙasa, Laftanar-janar Olufemi Oluyede, ya ƙara kuɗin ciyarwa daga N1,500 zuwa N3,000 a kullum.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun hallaka jami'an 'yan sanda. 'Yan sandan sun rasu ne yayin wani artabu da suka yi.
Masu zafi
Samu kari