Latest
Garin Zazzau ba zai taba mance wa da shahararren Maginin nan ba da rayu a karni na 19, Muhammadu Duguru, wanda ya shahara da sunan Babban Gwani, sakamakon fice da kuma kwarewa akan sana'ar sa ta gine-gine musamman na masallatai.
Hukumar bayar da agajin gagawa na kasa (NEMA) ta tabbatar da cewa wasu yan kunan bakin wake guda uku da sukayi kokarin shiga kauyen Muna da kai garin Maiduguri sun gamu da ajalinsu a ranar Juma'a 30 ga watan Maris. Kamfanin dillan
A ranar Juma’a, 25 ga watan Maris, ne jami’an Sojin Najeriya dake jihar Taraba sukayi nasarar kama barayin shanu a cikin daji, lokacin da suke cikin rabon shanun da suka sata daga wurin mutane. Jami’an Soji na 20 Mechanised Battal
Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta bayyana jerin mutanen da gwamnatin APC ta wallafa da sunan cewa barayi ne a matsayin karya da soki-burutsu tsagwaron sa. Haka zalika jam'iyyar ta PDP ta kuma bayyana cewa an zayyana sunayen was
Shugaban jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), mai suna Prince Uche Secondus ya fadawa babban ministan yada labarai da kuma habaka al'adu na gwamnatin tarayyar Najeriya Alhaji Lai Mohammed cewar ya shiraya jiran samma
Gwamnan jihar Zamfara dake a shiyyar Arewa maso yammacin kasar Alhaji Abdulaziz Yari ya bayar da umurni ga jami'an tsaron kasar musamman ma wadanda suke a jihar sa inda ake ta kashe-kashe cewar su harbe dukkan wani farar hula da
Mai magana da yawun hukumar ‘Yan Sanda, SP Chike Oti ya tabbatarwa manema labarai da cewa an kamasu ne a ranar Alahamis 29 ga watan Maris, lokacin da suke kokarin kaiwa wasu ‘yan kungiyar adawarsu hari a unguwar Illasamajta.
A cikin wani yanayi mai cike da ban tausayi mai kama da shasshekar kuka, Sarkin masarautar Anka ta jihar Zamfara Alhaji Attahiru Muhammad Ahmad ya yi kira ga majalisar dinkin duniya da tarayyar turai da su kawo wa jama'ar sa agaji
‘Yan Sandan jihar Nasarawa sun gano bindigogi 35, da kuma alburusai 222 a tsakanin kananan hukumomi 13 na jihar, cikin kauyuka 18 dake tasowa. Kwamishinan ‘Yan Sanda na jihar, Mr. Bello Ahmed, ya tabbatar da haka lokacin da yake
Masu zafi
Samu kari