Latest
Shugaban Majalisar Dattijai Abubakar Bukola Saraki da John Oyegun, Ciyaman na jam’iyyar APC na tarayya, basu haralci taron karramawa ga Tinubu na goma ba, wanda aka gabatar a Eko Convention Centre, a jihar Legas.
Daya daga cikin ‘yan Boko Haram din da aka kama mai sanye da farar riga shine na 5 a cikin jerin sunayen wadanda Hukumar Sojoji Najeriya, masu lakabin Operation Lafiya Dole ke nema. An kama shi ne tare da wasu mutane uku.
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma shugaban jam’iyyar APC Bola Tinubu ya soki babbar jam’iyyar, yace bazata taba komawa kan mulki ba. Tinubu yayi maganar ne, a lokacin da yake jawabi a wurin tarosa na 10, wanda aka gudanar a Lagas.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito wasu yan achaba ne suka tsinci gawarwakin yayin da ruwa yake tafiya dasu a tashar mora ta Casso, inda a tare da bata lokaci ba suka garzaya dasu zuwa Asibiti, inda a can aka tabbatar da mutuwarsu.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Sanatan ya cigaba da cewa kwatankwacin haka ne ya sanya Obasanjo a shekarar 2004 ya kaddamar da dokar ta baci a jihar Filato, tare da tsige gwamnan jihar na wannan lokaci, Joshua Dariye.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi gargadi ga ‘yan Najeriya dasu guji maganganu na kiyayya da rashawa da ta’addanci, ya kara yin kira ga mutanen kasa dasu yi amfani da wannan dama ta wannan lokaci muyi koyi da abubuwan da Yesu.
Za ku ji yadda Buhari ya gyaro ta da kyau da babban ‘Dan siyasar kasar Yarbawa Bola Tinubu tun daga rikicin Jam’iyya har zuwa maganar wa’adin su John Oyegun inda ya nemi ayi sabon zaben shugabanni kamar yada Tinubu yake kira.
Babban mai taimakawa shugaban kasa ta fannin hanyoyin sadarwa da hurdodin jama’a, Malam Garba Shehu ya bayyana hakan game da shuwagabannin tsaro a taron da aka gudanar, a jiya, na masu ruwa da tsaki da fannin hanyoyin sadarwa.
Idris Salihu Kwando wanda shi ne Shugaban Hukumar wasanni na reshen Jihar Filato yayi hira da Daily Trust a Garin Jos inda yace an ga kokarin wannan Gwamnati Buhari don haka kurum ya sake fitowa takara a zaben 2019.
Masu zafi
Samu kari