Latest
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar People’s Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya yi kira ga cibiyar makaranta Qur’ani na Najeriya da su magance abunda ya kira a matsayin dodon rashin hadin kai a kasar.
Legit.ng ta kawo muku amfanin Zogale domin kiwon lafiyan al'umma ba tare da zuwa asibiti ba. Gabanin zuwan turawa, malam Bahaushe ya shahara da amfani da ganye da kayan itace wajen magani. Karanta ka amfana da wannan rubutu
Kamar yadda kuma sani ba’a raba mutane da kayan makulashe musamman ma nama inda aka sarrafa ta nau’i daban-daban. Wani labara da muka samuya nuna cewa a yanzu abun har ya koma ga naman kwadi a yanzu haka an fara yin tsirensa.
Rundunar jami'an 'yan sandan Najeriya a ranar Lahadin da ta gabata sun gurfanar da wasu mutane 'yan kungiyar 'yan aware din nan dake neman tabbatar da kafuwar kasar Biafra watau Indigenous People of Biafra, IPOB, da aka zarga da k
Legit.com ta ruwaito wani ma’abocin kafar sadarwar zamani ta Facebook, kuma Da ga mamacin, Mohammed Kyari ne ya tabbatar da mutuwar mahaifin nasa ta shafinsa na Facebook, inda yace babansu ya mutu ne bayan doguwar jinya.
Legit.com ta ruwaito Fashola ya isa wannan cibiyar samar da wutar lantarkin dake unguwar Kudenda ne da misalin karfe 6 na yamma, inda ya dan kwangilan dake gudanar da aikin gina cibiyar Injiniya Sunny Okwedi ya zazzagaya da shi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana alhininsa da mutuwar tsohon gwamnan jahar Arewa ta tsakiya, wanda ta koma Kaduna, Birgediya Abba Kyari, wanda ya rasu a daren Lahadi, 25 ga watan Nuwamba kamar yadda Legit.com ta ruwaito.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a ranar Lahadi ya jagoranci wata ganaa da shugabannin tsaro a fadar shugaban kasa Abuja, duk a ckin kokarin ganin an hada dakarun soji da fannin kwararru wajen magance matsalar yan Boko Haram.
Legit.com ta ruwaito wani ma’abocin kafar sadarwar zamani ta Facebook, kuma Da ga mamacin, Mohammed Kyari ne ya tabbatar da mutuwar mahaifin nasa ta shafinsa na Facebook, inda yace babansu ya mutu ne bayan doguwar jinya.
Masu zafi
Samu kari