Latest
Gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha, ya bude kofa ga duk wani dan takara da yake ganin APC bata yi masa adalci a zaben fidda gwani ba, da ya bar jam'iyyar. Okorocha wanda ya ce zai ci gaba da tsaya a APC don yin takarar kujerar Sa
Wannan magana ta dan majalisa Gudaji ta biyo bayan sake farfadowar ayyukan mayakan Boko Haram a yankin Arewa maso gabas ne, inda a yan kwanakin da suka gabata aka ruwaito yan ta’addan sun tafka ma dakarun Sojin Najeriya babbar asa
Sannan ya kara da bayyana bacin ransa akan yanda akayi watsi da karantar zabar bangaren tarihi a kasar nan. A yayin da Vice Chancellor na jami'ar yake tofa albarkacin bakin sa yace " rashin kyakkyawan Shugabanci shine ya janyo tal
Rahotanni da ku zuwa mana sun nuna cewa akalla sama da mutane 700 ne suka jikkatta sanadiyar wata girgizar kasa mai karfin maki 6.3 da ta faru a kudancin kasar Iran a ranar Lahadi, kamar yadda kafar yada labaran kasar ta bayyana.
Rahotanni sun bayya cewa wasu 'yan fashi suka kutsa cikin asibitin koyarwa na jami'ar jihar Calabar, tare da sace wasu jarirai guda ukku. Yan fashin, wadanda basu sakaya fuskokinsu da wani kyalle ko hula ba, suna dauke da makamai
ugaban Kasa Muhammadu Buhari ya nada Ambasada Kabiru Bala a matsayin sabon babban kwamishinan Najeriya a jumhuriyar Afrika ta Kudu. Bala ya karbi wasikun shaidar nadin ne daga hannun ministan harkokin waje, Geoffrey Onyeama.
Rahotanni sun kawo cewa tsohon gwamnan jihar Kano, kuma sanata mai wakiltan Kano ta tsakiya, Dr Rabiu Kwankwaso ya yi tsokaci akan bidiyon Gwamna Ganduje wanda ake zargin shi da karban cin hancin daloli karon .
Kasa da mako guda bayan mambobin kungiyar yan ta’addan Boko Haram sun kashe sojoji a Matele, an rahoto cewa gamayyar Abubakar Shekau na kungiyar sun kuma kashe wasu manoma hudu a Jiddari-Polo, kusa da Maiduguri, jihar Borno.
Mai baiwa shugaban kasa, Muhammadu Buhari shawara na musamman akan harkokin yada labarai, Mista Femi Adesina a cikin wata fira da yayi da manema labarai ya bayyana cewa sojojin kasashe a duk inda suke basa fadar irin asarar rayuka
Masu zafi
Samu kari