Latest
Shugaban kungiyar malaman jami’o’i ta ASUU, Farfesa Biodun Ogunyemi ya yi ma Sanatocin Najeriya albishirin shan jifa daga wajen yan Najeriya nan bada jimawa ba.
Kakakin majalisar dattawa, Femi Gbajabiamila, ya nada diyar gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, kuma surukar tsohon gwamnan jihar Oyo, Abiola Ajimobi, Fatima Ganduje-Ajimobi, a matsayin hadimarsa kan kungiyoyin fafutuka
Emmanuella Mayaki yarinya mai shekaru 10 a duniya, ta samu aikin koyarwa bayan ta nuna bajintar ta da kwazo wajen wani aiki da aka yi na na'ura mai kwakwalwa. Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa yarinyar tana da kwazo matuka...
Wani mazaunin gari, Muhammadu Haruna, ya ce yaran da suka riga mu gidan gaskiya sun kasance a kan hanyar su ta komawa gida bayan dawowa daga cin kasuwar Lambatta inda motarsu ta dulmiye cikin ruwa.
Shugaban hukumar NDLEA reshen jihar, Peter Odaudu, yayin zantawa da manema labarai a ranar Juma'a ya bayyana cewa, wannan katafariyar gona ta kasance ta biyu ta fuskar girma wadda a aka gano a tarihin jihar Kebbi.
Kakakin hukumar NDLEA, John Achema ne ya fitar da wannan labarin ranar Litinin a Abuja, inda ya ce sabon sakataren zai maye gurbin Roli George ne wanda wa’adinsa ya kare a watan Yunin 2018.
Yankin karamar hukumar Daura da ke jihar Katsina tace ta kashe naira miliyan 1.4 domin gyara burtsatse a unguwanni 11 da ke yankin domin bunkasa hanyan samar da ruwa.
Mun ji cewa Gwamnati ta gano yadda aka bankado wasu Dala biliyan 2.4 na kudin da aka sace a Gwamnatin Abacha a lokacin da tsohon shugaban kasar na Soji.
Talatu mai shekaru 35 a duniya wadda ke zaune a shiyyar Makera Kaduna ta shaidawa kotun cewa mijinta ya kwashi tsawon shekara biyar ba tare da ya kusanceta ba.
Masu zafi
Samu kari