Latest
Gwamnatin jahar Filato a karkashin jagorancin Gwamna Simon Lalong ta sanar da sassauta dokar hana shige da fice da ta sanya a jahar don gudun yaduwar annobar Co
Hukumar kula da cututtuka masu yaduwa ta ce dakin gwajin coronavirus na biyu a jihar Kano zai fara aiki. Hukumar ta sanar da hakan ne ta shafinta na twitter a r
Mai ba shugaban kasa Muhammadu Buhari shawara, Femi Adesina, ya bayyana cewa wanda ya fitar da jawabin shugaban kasa kafin ya gabatar da ita, ya shiga hannu.
A garin Musawa, masu garkuwa da mutane sun sace wata matar aure mai suna Hadiza Sale tare da yaran ta biyu. Daga bisani masu garkuwa da mutanen sun sako yaran t
Fitaccen jarumin Kannywood Yakubu Muhammed, ya nuna alhini a kan rasuwar abokin aikinsa kuma amininsa, Ubale Ibrahim. Ya ce shakka babu sun yi babban rashi.
Hukumar sojin kasan Najeriya, ta samu nasarar cafke wasu sojojin bogi guda 13 da suka shafe tsawon shekaru goma sha biyu suna tsula tsiyarsu a jihar Legas.
Gwamnan jahar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana dalilan da suka sa yake rokon gwamnatin shugaba Buhari ta sassauta ma jama’an Kano dokar hana fita da ta ka
Gidauniyar Kwankwasiyya, ta tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ta bayyana damuwarta bisa yadda gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya yi fatali
Allah ya yi wa wani mamba a majalisar dokokin jahar Nasarawa, Alhaji Suleiman Adamu rasuwa. Ya kasance mamba mai wakiltan Nasarawa ta tsakiya a majalisar jahar.
Masu zafi
Samu kari