Latest
Tuni dai gwamnan jihar Oyo Seyi Makinde, ya fitar da tsare-tsaren sake bude makarantu da nufin baiwa dalibai damar komawa aji domin su ci gaba da daukan darasi.
Akwai bukatar shugaban KAROTA, Dr Baffa Dan'agundi Ahmad ya bawa jami'ansa horo a kan hanyoyin da suka fi dacewa su rika hulda da al'umma a cewar wasu yan Kano.
Kimanin makarantu ma su bayar da shaidar digiri 51 a Najeriya, ba za su dauki duk dalibin da ya samu maki kasa da 180 ba a jarabawar JAMB ta shekarar 2020.
Sakamakon sanarwar da gwamnatin kasar Saudiyya tayi ranar Litinin cewa mazauna kasar kadai zasu yi aikin Hajji bana, mafita biyu kadai suka ragewa maniyyata.
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya yi wa gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari wankin babban bargo a kan rashin tsaro, ya ce itace mafi muni a tarihi
Kakakin Kungiyar ECOWAS ya ce za su marawa takarar Ngozi Okonjo-Iweala a Kungiyar WTO. Hakan ya sa Najeriya ta na kara samun darewa a kan kujerar WTO a Duniya.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Attahiru Bafarawa ya yi kira ga ma'aikatan gwamnati da su sadaukar da wani kaso na albashinsu domin taimakawa talakawa.
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Port Harcourt, jihar Rivers ta dakatad da gwamnan jihar Edo, Godwn Obaseki, daga musharaka a zaben fidda gwanin PDP.
'Yan harkar mai sun fara tunanin tafiya yajin aiki. Kungiyoyin mai PENGASSAN da NUPENG sun fara barazanar tafiya yajin aiki ne saboda maganar tsarin IPPIS.
Masu zafi
Samu kari