
Latest







Fitaccen dan wasan kungiyar kwallon kafa na Juventus kuma dan asalin kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya bar tarihi a dandalin sada zumunta na Instagram, bayan ya samu mabiya miliyan 200...

David ya bayyana haka ne a gaban kotun shari’ar gargajiya da ke zamanta a garin Nyanya na babban birnin tarayya Abuja, inda yace matarsa Luciz ta gayyato wani kwarto cikin gidansa bayan sun rabu a kan ya yi tafiya.

N350m sun sa an maka Darektan gidan Jaridar Punch a kotu. EFCC ta na zargin Azubuike Ishiekwene da laifin damfara da neman satar kudi.

A yayin da ake fama da bullar cutar zazzabin Lassa a Najeriya, wata sabuwar annoba ta bayyana a jahar Benuwe, yankin Arewa maso tsakiyan Najeriya, kuma har ta halaka akalla mutane hudu.

Wata akuya mai suna Lincoln da wani kare mai suna Sammy sun shiga jerin masu neman mukamin 'mayor of Fair Haven' a wani gari mai sun Vermont a US. Manajan garin mai suna Joe Gunter ne ya sanar da manema labarai a kan yadda suka...

Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya yi martani a kan ikirarin jam'iyyar APC a kan dakatar da wasu masu sarautar gargajiya da yayi. Jam'iyyar APC ta ce hakan na da alaka da siyasa. Kamar yadda rahoton da jaridar Daily Nigeri

Daraktar kula da al’amuran mata a ma’aikatar mata da walwalar jama’a ta jihar kano, Hajiya Kubra Ibrahim Dankani ta yi kira ga matasa da ke shirin yin aure da su kasance masu ilimin aure kafin yin shi...

A jiya Laraba ne Uwargidar Kobe Bryant ta yi maganar farko daga dakin takaba. Vanessa Bryant ta yi wa jama’a godiya bayan mutuwar Iyalinta da ya fado mata kwatsam.

Ali Datti-Yako, dan takarar jam'iyyar PDP a zaben da ya gabata na ranar Asabar a mazabar Kiru/Bebeji na tarayya an gano cewa yana shirin komawa jam'iyyar APC. Jaridar Daily Nigerian ta ruwaito cewa Yako ya kayar da tsohon dan maja
Masu zafi
Samu kari