Latest
Opeyemi Bamidel, sanata mai wakiltar mazabar Ekiti ta tsakiya, yace bashi da tabbacin cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya san halin da tsaron kasar nan ke.
Yan bindiga sun fitar da bidiyon daliba mai juna biyu da suka sace daga Kwallejin Nazarin Gandun Daji da ke Afaka a Jihar Kaduna. An sace ta ne tare da sauran d
Jami’an tsaro sun yi nasarar cafke mutane 240 da ake zargi da manyan laifuffuka. ‘Yan Sandan Katsina sun cafke mutane da ake zargi da laifin garkuwa da mutane.
Sanata mai wakiltar mazaɓar Neja ta gabas, Sanata Mohammed Sani Musa, ya faɗi adadin ƙauyukan dake ƙarƙashin ikon mayaƙan Boko Haram a jihar da ya fito.- Musa
Wasu da ake zargin yan daba ne suna cinnawa wasu sassan kotun tarayya da ke Abakaliki jihar Ebonyi wuta, Daily Trust ta ruwaito. Jami'an tsaro biyu sun jikkata
Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, ya ranshar da sabon sanata, Sanata Frank Ibezim, wanda zai wakilci mazaɓar Imo ta arewa a majalisar dattijai.
An shiga firgici a layin Douglas da ke Owerri babban birnin jihar Imo a yayin da wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suke kokarin afkawa yankin Hausawa
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya bayyana matakin gwamnatin tarayya na sake fasalin tsaron kasar. Ya bayyana cewa, matsalolin kasar nan gaba zasu kau.
Daraktan ƙungiyar magoya bayan Bola Tinubu, ya bayyana dalilin da yasa yan arewa zasu fi son Tinubu ya zama magajin shugaba Buhari a babban zaɓen dake tafe 2023
Masu zafi
Samu kari