Latest
Kungiyar ASUU ta shiga yajin aiki tun watan Mayun wannan shekarar sakamakon ƙin biyan haƙkoƙinsu da sakin kuɗaɗen gyare-gyare da batun shiga sabon tsarin biyan
Jam'iyyar APC ce take da alhakin tsayar da dan takarar shugabancin kasa na watan Yunin 2023, kamar yadda majiya daga jam'iyyar ta tabbatar wa da Daily Trust.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Poeple's Trust (PT) a zaben 2019, Gbenga Olawepo-Hashim, ya yi gargadin cewa fitar da yankin da dan takara zai fito a zabe
Shekarar 2020 ta zo wa ‘yan Najeriya da ban mamaki iri-iri. Mun tattaro maku wasu daga cikin manyan labaran irinsu shigo Najeriya da COVID-19a farkon bana.
Kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Abubakar Suleiman ya ce baya shirin barin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki zuwa wata jam’iyya daban.
Abubakar Malami, Attoney Janar kuma ministan Shari'a na ƙasa ya ce a ƙarƙashin doka majalisa bata da ikon tilasta wa shugaba Muhammadu Buhari ya gurfana gabanta
Sojojin da aka tura yaki da yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno, arewa maso gabashin Najeriya, sun koka kan yadda aka manta da su a wajen babu hutu shekaru 5.
Shehu Sani ya fito shafin Twitter ya ce garkame iyakokin kasar nan da aka yi bai tsinana komai ba, yace dDuk da rufe iyakokin da aka yi, har gobe ba wata riba.
Hukumar NDLEA a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke birnin Abuja, ta kama wani mutumi wanda ya shigo kasar don shirye shiryen bikinsa da miyagun kwayoyi.
Masu zafi
Samu kari