Latest
Tsohon mai tsaron baya na kungiyar kwallon Nigeria, Super Eagles, Yisa Sofoluwa ya rasu a ranat talata da yamma a sashin masu bukatar kulawa ta musamman na asib
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya umurni makiyaya Fulani da ke jiharsa su zakulo bata garin da ke jiharsu domin idan suna son zaman lafiya, inda ya kuma garg
Labari da duminsa, ranar Litinin mai zuwa, 15 ga watan Fabrairu za a nada sabon Darakta-Janar na kungiyar WTO. An bayyana gudanar da taron a da misalin kar 3:00
EFCC ta damki Stella Oduah, tsohuwar ministan sufurin jiragen sama bisa zargin wawusar kudaden al'umma. An daga zaman da za ayi da ita ranar Talata bata nan.
Akalla mutane dari biyu ne jami’an tsaro suka tsare saboda karya dokar COVID-19 da Gwamnatin jihar Kano ta shimfida wanda daga cikin mutanen an ci wasu tara.
Wata kungiyar matasa ta marabci Fani-Kayode zuwa jam'iyyar APC. Kungiyar ta bayyana cewa zuwansa alheri ne ga jam'iyyar da ci gaban dukkan kasar ta Najeriya.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bada rahoton kisan mutan jihar 23 da yan bindiga sukayi a kananan hukumomi biyar na jihar a rana guda kacal. Kwamishanan tsaro yace.
An mayar wa wani mutum mai suna Boyi Adamu sadakinsa N28,000 bayan wata kotu mai daraja ta 1 da ke zamanta a Gwagwalada Abuja ta raba aurensa sakamakon korar da
Idan ba'a manta ba, babban banki kasa (CBN) ya fitar da sanarwar hakan a makon da ya gabata inda ya umarci dukkan bankunan da ke fadin kasar nan da su rufe wani
Masu zafi
Samu kari