Latest
A makon nan ‘Yan bindiga sun kusa hallaka wani Basarake a kan hanya a jihar Arewa. Miyagun ‘Yan bindiga sun aukawa Hakimin Mango, ya tsallake rijiya da baya.
An jima wani ‘Dan Majalisar Ingila, David Patrick Lord Alton zai bijiro da batun Shugaban IPOB, Nnamdi Kanu. Lord Alton ya na kokarin ba ‘dan kasarsa kariya.
Kungiyar Arewa ta na so ‘Yan Kudu su hakura da mulki, su ba matasan Arewa dama. Kungiyar ta na ganin lokaci ya yi da matashin Arewa ta tsakiya zai rike kasa.
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya yi karin haske a kan ‘matsin lambar’ komawarsa APC. Gwamnan na jihar Zamfara ya bayyana dalilin ficewarsa PDP a makon jiya.
Dakarun sojojin Nigeria na Sector 1 Operation Hadin Kai (OPHK) tare da taimakon Yan Sa-Kai na Civilian JTF, a ranar 3 ga watan Yuli sun kama wasu yan ta'addan k
'Yan Najeriya masu tarin yawa na cigaba da karanta fannin lafiya domin tseratar da rayuka da kuma zaunar da duniyar lafiya.Jama'a da yawa basu san mutum takwa.
Ɓarayin da suka kai hari makarantar Bethel Baptist jihar Kaduna, sun tuntuɓi hukumar makarantar ta wayar salula, inda duka faɗa musu adadin yaran da suka sace.
Fadar shugaban kasa ta bayyana dalilin da take dashi na kame Nnamdi Kanu da Sunday Igboho. Ta kuma jinjinawa jami'an tsaro bisa namijin aikin kame Nnamdi Kanu.
Kungiyar malamai ta kasa baki daya (NUT), reshen jihar Kaduna, ta maka Gwamna Nasir El Rufai gaban kotun masana'antu kan zarginsa da take da mata kutse sosai.
Masu zafi
Samu kari