Latest
Bayan kwashe shekaru hudu a matsayin kwamishinan zabe (REC), Nentawe Yilwatda ya yi murabus daga mukaminsa na INEC inda ya koma siyasa, Premium Times ta ruwaito
Wata kotu mai zamanta a Kasuwan Nama cikin garin Jos ta datse igiyan auren wasu ma'aurata da suka shafe shekaru uku tare, a ranar Alhamis, The Nation ta ruwaito
Allah ya yiwa tsohon Shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Taraba, Abdulmumuni Vaki, rasuwa, a daren ranar Laraba, 12 ga watan Janairu.
Wata mata mai juna biyu ta nuna karfi, bajimta da jarumta wanda ya janyo kowa ya watse aka bata fili a wani biki da ta je tana kwasar rawa. Sai dai kasancewarta
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da akalla dalibai mata biyu na kwalejin fasahar jihar Plateau a harin da suka kai da yammacin Laraba, 12 ga.
Tsohon mataimakin gwamnan CBN, Kingsley Moghalu, ya bayyana cewa ya manta ya sanar da Shugaban kasa Muhammadu Buhari aniyarsa na takarar shugaban kasa a 2023.
An kashe mutum 18 a Ancha a wani hari da ‘yan bindiga suka kai a Bassa.Kakakin MACBAN na Filato, Muhammad Nuru Abdullahi ya yi tir da harin, ya wanke Fulani.
Gwamnatin tarayya ta ce akwai alherai da dama da ke kunshe da dakatar da kafar sada zumunta ta Twitter. Ministan Buhari ne ya fadi haka bayan dawo da Twitter.
Remo - Direban Tirela, Moshood Gbadamosi, ya hallaka yara biyu, Olamide Opeyemi da Damilola Opeyemi a garin Ilisan-Remo dake jihar Ogun ranar Juma'ar da ta gaba
Masu zafi
Samu kari