Latest
Yanzu haka shugaban jam’iyyar PDP, Prince Uche Secondus yana gidan tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo dake Abeokuta jihar Ogun, Shi da tawagarsa.
A ranar Laraba, Shugaban ma'aikatan tsaro na Najeriya, Janar Leo Irabor, ya ce sojoji suna bukatar samun dabaru da kwarin guiwa daga sojojin da suka yi murabus.
Duk da sukar da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari yake sha kan zuwa Landan duba lafiyarsa, hakan bai sa ya daina ba, Minsitan labaru Lai Muhammed ya bayyana dalili
Shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da mataimakinsa, Yemi Osinbajo sun shiga ganawa da manyan hafsoshin tsaro a fadar gwamnati dake birnin Abuja a yau Alhamis.
Biki tare da shagali ya kankama a masarautar Bichi ta jihar Kano.Tuni manyan mutane masu alfarma suka fara hallara gawurtaccen bikin da za yi tsakani na Yusuf.
Minsitan yaɗa labaru da al'adu, Alhaji Lai Muhammed, yace sam bai kamata mutane suke hada halin da kasar Afghanistan ta tsinci kanta a ciki da na Najeriya ba.
Mutumin da ya yi shekara 41 ya na shari’a da makarantarsa ya mutu bayan ya yi nasara a kotu. Makonni biyu da samun nasara, tsohon ‘dan gwagwarmayar ya rasu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tausayawa wadanda ambaliyar ta shafa a fadin Najeriya, ya kuma yi alkawarin sanin yadda za a yi gwamnatinsa ta taimakesu.
Rahotanni sun ce rikicin cikin gida yana ƙara ƙamari a jam'iyyar APC a Kano. Kwamitin sulhu ya gagara shawo kan ‘Ya ‘yan APC da ake rigima da su a jihar Kano.
Masu zafi
Samu kari