Latest
Kungiyar kiristoci a tarayyan Najeriya, (CAN) tace kalaman gwamnan jihar Katsina na yan kasa su mallaki bindigu domin kare kan su, ba wani sabon abu ba ne.
Hukumar kwallon kafa a Najeriya (NFF) da yammacin Laraba, 29 ga Disamba ta alanta nadin Jose Peseiro a matsayin sabon kocin yan kwallon Najeriya Super Eagles.
Hukumar kwallon kafa a Najeriya (NFF) ta alanta nadin Jose Peseiro a matsayin sabon kocin yan kwallon Najeriya Super Eagles. Wannan sanarwa ta fito ne Laraba.
Sanata Abdullahi Adamu ya bayyana cewa rashin adalci ne majalisar dokokin tarayya ta zo da wani doka da zai takaita yadda jam’iyyu za su gudanar da zabensu.
Wasu 'yan bindiga sun shiga gida-gida a jihar Zamfara, sun sake mutane da dama sun kuma hallaka wani basarake. A halin yanzu dai ba a san adadin wadanda aka sac
Gwamnatin Najeriya ta magantu kan yadda kasashen waje ke aikowa gwamnatin Najeriya allurar rigakafin marasa dogon wa'adi. Ta ce ba zai sake faruwa ba a yanzu.
Gwamnatin jihar Katsina ta ce za ta dage dokar datse layikan sadarwar da ta yi a kananan hukumomin jiha bakwai da al'amarin ya shafa nan da watan Janairun 2022.
Dabi'a na rike mulki ba tare da son ran mutane ba ya zama ruwan dare a kasashen Afrika da dama. Nahiyar Afrika ta kasance inda shugabanni basa son barin mulki.
Charles Mato Dakat yace cikin tsakar dare wasu ‘yan bindiga suka duro gidan Basaraken kasar Mangu, suka yi garkuwa da shi, har yanzu babu labarin inda yake.
Masu zafi
Samu kari