Latest
Jami’an ‘yan sandan Najeriya na reshen Zamfara sun tabbatar da harin da aka kai. Kwamishinan ‘yan sandan Zamfara, yace an kashe Hakimin Gada, Umaru Bawan-Allah.
Jihar Zamfara - Jami'an hukumar yan sanda a jihar Zamfara sun samu nasarar damke kasurgumin dan bindiga wanda ya addabi kananan hukumomi uku a Arewacin jihar.
Labarin da muke samu a yanzu ya bayyana cewa, wata mummunar gobara ta tashi tun jiya Laraba a jihar Sokoto, inda tayi kaca-kaca da kasuwanni har guda biyu a jih
A karon farko kasar anyi shagulgula na gani da fadi don bikin kirsimeti a kasar Saudiyya. A shekarar 2021 ne mutanen kasar Saudi Arabiya su ka sha bukukuwan.
TRCN ta yi magana kan lokacin da jama'a za su fara shaida batun fara biyan dalibai a jami'a masu karanta harkokin ilimi a Najeriya. Wannan na zuwa ne bayan alka
Hukumar NFF nada Jose Peseiro a matsayin sabon kocin Super Eagles. Kocin ya taba aiki a Afrika da wasu manyan kungiyoyin kwallon kafa da ake ji da su a Duniya.
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince a dauki sabbin jami'an yan sanda 10,000 daga jihohi 36 da babban birnin tarayya, Abuja. Buhari Sallau, hadimin shugaban kasar
Wani mutum mai suna Yusuf Zubairu, ya halaka matarsa mai suna Fatima Hardo, a karamar hukumar Sule Tankarkar a jihar Jigawa, Premium Times ta ruwaito. Mai magan
Gwamnatin Tarayya tayi tsarin da za ta karbo bashin akalla Naira Tiriliyan nan da 2025. Idan aka ci wadannan bashi, zai zama ana bin Najeriya N50tr a 2023.
Masu zafi
Samu kari