Latest
Tsohon ‘dan wasan Real Madrid, Cristiano Ronaldo ya yi wa Magoya-bayan Juventus maganar karshe a Instagram, ya koma Manchester United da ya bari a kakar 2009.
Sunaye da hotunan jami'an Sojin Amurka 13 da suka rasa rayukansu a harin kunar bakin wake da yan ta'addan ISKP suka kai wajen tashar jirgin Kabul ranar Alhamis.
Daddy Freeze yace duk namijin da ya sanar da budurwarsa cewa yana da niyyar siya wa mahaifiyarsa mota kafin ita kafin su yi aure bai cancanci budurwar ta yadda.
Majalisar dokokin jihar Filato ta nemi mazauna yankin da su kare kansu. Jihar ta fada cikin rikici a yan makonni biyu da suka gabata, inda aka rasa rayuka.
Akwai rahotannin cewa 'yan bindiga da masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara sun sake dawowa. Gwamna Bello Matawalle ya kafa sabon mataki na tsaro a jihar.
Gwamnatin tarayya ta rantsar da kwamitin mutame 12 da suka hada da ministoci domin tsara yadda shagalin bikin cika murnar shekaru 61 da samun 'yancin kan kasa.
An shiga zullumi a yankin Zango da ke yankin Samaru a Karamar Hukumar Sabon Gari, Jihar Kaduna, bayan ’yan bindiga suka yi garkuwa da matan aure uku da namiji.
Iyayen dalibai a jihar Kaduna sun bayyana cewa sun fara tura yaran su zuwa wuraren koyon sana'o'i kamar dinki, walda da sauransu a maimakon zaman gida duba da c
Wani mutum mai suna Kevin Richardon yaci karo da Zakuna biyu da ya ceta rayuwarsu a shekaru 7 da suka gabata,haduwar ta baiwa jama'a da yawa mamaki da al'ajabi.
Masu zafi
Samu kari