Latest
A wani sabon harin 'yan bindiga, an hallaka wasu mutane biyu a jihar Kaduna. Sojoji kuwa sun ceto wasu mutane uku da 'yan bindiga suka sace a wani yankin jihar.
Ministan sufuri a wannan gwamnatin, Rotimi Maechi, yace ba za'a ce ba'a yin sama da faɗi da dukiyar yan ƙasa ba amma ana yin hakan da yako ne karshin Buhari.
Abuja - Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya yi gargaɗin cewa idan har ba'a haɗa karfi da karfe ba, to watarana Abuja da kowa ke gudowa cikinta ba zata zaunu ba.
Iyalan Shugaban kasa Muhammadu Buhari sun rabawa mabukata da marasa gata damin kayayyakin gara da aka kawo daga dangin amaryar dansa daya tilo, Zahra Bayero.
Tsohon shugaban jam'iyya mai mulki APC, Kwamaret Adams Oshiomhole, ya bayyana cewa Allah zai taimaki yan Najeriya a shekarar 2023 dake tafe, babu abin tsoro.
Gwamnati ta samarwa garin Bichi aikin samar da wutar lantarki ta hasken rana a garin Bichi. An bayyana manufar aikin da kokarin samar da ingantaccen wuta a yank
Gwamnatin jihar Zamfara ta dakatar cin kasuwar mako-mako a fadin jihar Zamfara biyo bayan tabarbarewar tsaro a wasu yankunan jihar Zamfara cikin kwanakin nan.
Bincike ya bayyana cewa, akwai yiwuwar a kori Abba Kyari bayan gudanar da bincike mai zurfi kan lamarin da ya faru tsakaninsa da dan damafar shahararre Hushpupp
Kungiyoyin da ke neman a raba Najeriya sun soki sabuwar dokar PIA. Farfesa Banji Akintoye yace idan aka tafi a haka, Arewa za su fi cin moriyar PIA da aka kawo.
Masu zafi
Samu kari